25/08/2026
SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!
🌴🌴Wa'azin Jihar Adamawa 🌴🌴
A madadin Majalisar Uwar Kungiya, Jibwis Adamawa National H’Qs Jos, Karkashin Jagorancin Sheikh Musa Abdullahi Usman, Alhaji Magaji Abubakar da Alhaji Ibrahim Jalo, muna farin cikin gayyatar dukkan al'umman musulmi zuwa da wanda aka shirya gabatarwa ranar Asabar, 16/03/1448. 29/8/2026 a garin Jada Ina Sha Allah
InShaa Allahu za’a gabatar da Wa’azi kamar haka:
:16 /03/1448 Daidai Da 29/8/2026
: JADA, Karamar Hukumar JADA
: Daga Karfe 4:00 Na Yamma
Allah Ya Nuna Mana Lokaci Ya Sada Mu Da Alkhayri