05/07/2022
Assalamu Alaikum wa Rahmatullahi wa Barakatuhu
Zauren Mal. Shuaibu Adam na farin cikin gayyatar al'umma zuwa wurin karatu da zai gudana kamar haka:
Mai Gabatarwa: Malam Shuaibu Adam
Rana: Laraba 7 ga watan Dhul Hijjah, 1443H (July 06, 2022)
Wuri: Masallcin Khadijah Iyande dake Kan Layin Gangare, Tudun Wada Zaria.
Lokaci: Tsakanin sallah Magrib zuwa Isha'i
Maudu'i: Hukunce Hukuncen Sallar Idi da kuma Layya.
Idan ruwan sama ya sauko kafin lokacin, karatun zai gudana insha Allah ranar Alhamis, 8 ga watan Dhul Hijjah, 1443H (7th July, 2022).
Allah Ya bada ikon zuwa, ameen.