20/08/2026
Inna lillahi wa inna ilaihi rajiuna
Allah ya yi wa Ɗaya daga cikin dattijawan Masallacin Marigayi Adamu Bena wanda kuma yana daga cikin ƴan kwamitin Masallaci Rasuwa.
Wannan bawan Allah ya bada lokacin sa, da dukiyar sa, da ƙarfin sa wurin ganin addinin Musulunci yaci gaba.
muna miƙa ta'aziyya ga iyalan sa, yan uwa da abokan arziki cewa: أَعْظَمَ اللَّهُ أَجْرَكُمْ، وَأَحْسَنَ عَزَاءَكُمْ، وَغَفَرَ لِمَيِّتِكُمْ`
اللَّهُمَّ اغْفِرْ لَهُ وَارْحَمْهُ، وَعَافِهِ وَاعْفُ عَنْهُ، وَأَكْرِمْ نُزُلَهُ، وَوَسِّعْ مُدْخَلَهُ، وَاغْسِلْهُ بِالْمَاءِ وَالثَّلْجِ وَالْبَرَدِ، وَنَقِّهِ مِنَ الْخَطَايَا كَمَا نَقَّيْتَ الثَّوْبَ الأَبْيَضَ مِنَ الدَّنَسِ، وَأَبْدِلْهُ دَارًا خَيْرًا مِنْ دَارِهِ، وَأَهْلاً خَيْرًا مِنْ أَهْلِهِ، وَزَوْجًا خَيْرًا مِنْ زَوْجِهِ، وَأَدْخِلْهُ الْجَنَّةَ، وَأَعِذْهُ مِنْ عَذَابِ الْقَبْرِ وَعَذَابِ النَّارِ