12/10/2025
S U FF A R - S H E H U
Wallahi tonda naki ban taษa ganin wannan suffar ta Shehu ba sai yau Shehu mai abun mamaki โฅ๏ธ Allah ya tabbatar da mu a cikin masoya shehu ibrahim โฅ๏ธ๐คฒ๐คฒ
SUNANSA.
Ibrahim Abdullahi inyass
HAIHUWARSA .
ranar alhamis bayan sallar la,asar 1900
KASARSA .
yana garin daiba cikin kasar Senegal
YAYANSA ADUNIYA.
yaรฝansa guda 75 yabari aduniya cifa maza da mata
LITATTAFANSA.
litattafansa sunkai guda 75 aduniya wadanda yarubuta da hannunsa daga ciki akwai irinsu kashiful ilbas,diwani,ruhul adab,mukamad dini salasa,Tania,conakiriyya ,dadai sauransu
ALMAJIRANSA MANYA ,
1 Abubakar sirinbay
2 ummaru Faye
3 Usman kone
4 Aliyu side
TAPIYE TAPIYENSA.
yayi tapiye tapiye kasashe daban daban aduniya daga ciki akwai kasar Ghana inda ya musuluntar da arna 4000 a lokachi guda sannan China nanma ya musuluntar da kapirai wajen kimanin 4000 Suma sai Mali,murtaniya,egeip,bukina faso ,iran,Saudi Arabia,Italy,England,Spain,marocco,iraq,Togo,France,agentina,Lebanon,tunisia,cordevoure,India,conkry,honking,bankock,karashi,Malaysia,barzil,chadi,Niger,duwala, dadai sauransu
NIGERIA KUMA YAZO
Lagos ,Kano,katsina,jos,Zaria,okene,kaduna,dadai sauran lunguna
ALMAJIRANSA A NIGERIA.
malam atiku,malam tijjani,malam maihuka,malam yahuza Zaria,malam gibrima,khalipa sanusi, malam Ibrahim sale,malam dahiru bauchi,malam abdullahi dandume, shehu Abubakar Siddiq shehu balarabe zawuyya Gusau shehu balarabe Jega dadai sauransu
BABBAR BAIWAR DA ALLAH YAIMASHI
itace ya haddace Qur'an Yana Dan shekara 7 sannan Yana Dan shekara 20 ya rubuta littapinsa na farko aduniya wato ruhul adab
YA CIKA DUNIYA
da LA'ILAHA ILLA llah MUHAMMADU RASULULLAH da soyayyar annabi s.a.w
KIRANSA
shehu baitaba Kiran mutane da karpin tsiyaba wajen daukaka kalmar Allah aa da kyakkyawar mua'mala yakira mutane yayi koyi da halin abin kaunarsa annabi muhammadu s.a.w
MAJMA'U AHBAB TV