Rundunar Kare Manzo SAW

Rundunar Kare Manzo SAW Shafi don samar da ingantattun bayanai game da kariya a kan martabar da darajar Manzon Allah SAW tare da maida martani ga mayaudara da yan kanzagin su.

04/12/2025

Jaba Umar bakin jini!

Yaya mutum zai taba Annabi SAW kuma ya wanye lafiya?

Wannan a Duniya ke nan, kafin a koma ga Allah!

Allah Ya wulaqanta duk mai cin zarafin Fiyayyen Halitta SAW.

02/12/2025
10/10/2025

IDAN MAYE YA MANTA...

Cikakken jawabin yanke hukunci a kan Mallam Abduljabbar game da batanci da ya yi wa Fiyayyen Halitta SAW.

Duk mai s**a sai ya saurari jawabin na sama da awa biyu sannan ya fito da kuskure ko siyasar da ke ciki.

PRESS RELEASECoalition of Ahlussunnah Wal-Jama’ah, Kano StateVenue: Markaz Imamul Bukhari, Rijiyar Zaki,KanoDate: Monday...
30/09/2025

PRESS RELEASE

Coalition of Ahlussunnah Wal-Jama’ah, Kano State
Venue: Markaz Imamul Bukhari, Rijiyar Zaki,Kano

Date: Monday, 7 Rabi’ul Awwal 1447H – 29 September 2025
Under the leadership of : Prof. Muhammad Muslim Ibrahim

PRESS CONFERENCE ON THE REMARKS OF THE DEPUTY GOVERNOR OF KANO STATE

In the name of Allah, the Most Merciful, the Most Compassionate.

The Coalition of Ahlussunnah Wal-Jama’ah in Kano State convened this press conference to address deeply troubling comments made by the Honourable Deputy Governor, Comrade Aminu Abdussalam Gwarzo, on Sunday 28th September 2025. The remarks were delivered at Turasul Islam Jumu’ah Mosque, Gwauron Dutse, Gwale LGA, during the Maulud ceremony organized under the leadership of Mallam Bazullahi Sheikh Nasiru Kabara.

The Deputy Governor’s words suggested that the conviction of Abduljabbar Sheikh Nasiru Kabara for blasphemy against the Noble Prophet Muhammad (peace be upon him) was politically motivated.

*Our Concern*

Such statements have dangerous consequences. They:
• Attempt to politicize and undermine the painstaking efforts of scholars, judges, and the Shariah Court of Kano State in protecting the honour of the Prophet (peace be upon him).
• Cast aspersions on the integrity of the judiciary and its presiding judge, which is unbecoming of any leader entrusted with public office.
• Raise unnecessary suspicion among the people, suggesting that government may be pursuing hidden agendas, such as paving the way to free Abduljabbar or to implicate other scholars like Sheikh Lawan Abubakar Shu’aibu with similar allegations.

*Our Clarification*

We reaffirm that:
• Abduljabbar openly made blasphemous statements against the Prophet Muhammad (peace be upon him).
• He was granted full rights to defend himself before scholars from across Kano State.
• The Shariah Court provided him legal representation, ample opportunity to present evidence, and fair hearing.
• His conviction was therefore lawful and rooted in justice, not politics.

*Our Position*
1. We reject any attempt to politicize matters related to the sanctity and honour of the Prophet Muhammad (peace be upon him).
2. We call upon the Kano State Government to clarify its position openly. If it intends to release Abduljabbar despite the absence of scholarly or legal grounds for his acquittal, it must come out publicly and be transparent with the people who entrusted it with leadership.

*Conclusion*

The Coalition of Ahlussunnah Wal-Jama’ah in Kano State urges all stakeholders to safeguard the integrity of religion, respect the judiciary, and preserve the honour of the Prophet Muhammad (peace be upon him). Leadership must not be used to cast doubt on justice or to endanger public peace.

Signed,
Prof. Muhammad Muslim Ibrahim
On behalf of the Coalition of Ahlussunnah Wal-Jama’ah, Kano State

30/09/2025

Sakon Alkali Mustapha Nasiru Kabara ga Deputy Governor a kan Abdul-Jabbar

Alkali Iyal ya na magana.
11/07/2025

Alkali Iyal ya na magana.

11/07/2025

SHEIKH LAWAN TRIUMPH!
Maganar guda 3 ce:

Copied
1. Masuss**a ne ya faro hayaniyar ta hanyar murɗe fassarar hadisin Ummu Haram, ya ce ta na cire kwarkwatar, don ya ƙaryata littafin Bukhari gaba ɗaya.

2. Malam Lawan ya zo karatun aikin Hajji, sai ya zo gurin hidimar kula da Mahajjata da Annabi Sallallahu alaihi Wasallam ya yi, tare da kula da marasa lafiyarsu, har ya bayar da misali da Ka'abu bn Ujrata, wanda kwarkwata ta fara bayyana a kansa saboda jinya. Nan Malam Lawan ya bayyana yanda kwarkwata ta ke damun Larabawa, tare da nuna cewa ita ba ta kasance wani aibu ba a gare su, ya kuma yi amfani da wannan gaɓar don nuna cewa ko da fassarar da Masuss**a ya yi wa hadisin Ummu Haram daidai ce, to wannan ba zai zama hujjar ƙin karɓar hadisin ba. Amma fa shi Malam Lawan bai fassara larabcin hadisin da cire kwarkwata ba, ya fassara ne da gyara gashi.

3. Can kuma sai a ka jiyo wani malami ya ɗauki bayanin Malam Lawan ya lanƙwasa shi da cewa ai Malam Lawan ne ya ce a na cire Kwarkwata. Daga nan kuma waɗanda ba sa karatu ko saurarar karatu s**a fara zagi cewa Malam Lawan, ba Masuss**a ba, ya zagi Annabi Sallallahu alaihi Wasallam!

A ƙarshe dai, Shari'a Commission ta jihar Kano ta gayyaci Malam Lawan a yau, kuma ya kunna musu abinda ya faɗa, kuma sun sallame shi tunda ba su ga inda ya yi laifi ba.

Sai dai, ɗaliban Abduljabbar, da wasu masu son fitina, sun ja tinga, har suna kira da a ƙaddamarwa Malam Lawan a duk inda a ka ganshi. Ɗaliban Sunna da jami'an tsaro kuma sun ce, ahir! Kar a je nan wajen! Wanda kuma ya ƙi ji, to ba ya ƙi gani ba!

Ni kuma na ƙara da cewa, maimakon zage-zage, duk wanda bai gamsu ba, to don Allah ya nemi zama da Malam Lawan, ko ya turo malaminsa, ko ya kai ƙara kotu, don a fito da laifin da a ke zargin Malam Lawan ɗin ya aikata, ko kuma gaskiyarsa ta wanke shi!

A kwana lafiya!

Mubarak Ibrahim Lawan

11/07/2025

MALLAM LAWAN TRIUMPH, GASKIYA DAYA CE: ABINDA YA FARU YAU A SHARI'A COMMISSION TA JIHAR KANO...

An samu wasu gungun mutane masu son tayar da hankalin al'umma, masu son nemawa Abduljabbar abokin mutuwa ta ko wane irin hali, s**a ta shi s**a tafi Shari'a Commission su ka kai korafi akan kazafi, sharri, da juya maganar da s**a yi wa Sheikh Lawan Abubakar Triumph. Kuma a karon farko Shari'a Commission ya dauki zafi akan lamarin bisa irin korafe-korafen da aka shigar mata. Wanda hakan ya sa su ka gayyaci Mallam din.

Bayan isar su Sheikh Lawan Triumph a wajen, an so a fara yin maganganu, sai Mallam Lawan Ya ce: "Kafin a yi nisa a cikin bayani, shin an saurari ainahin maganganun da ake magana a kansu?" Aka ce ba'a saurara ba. Sai aka ce to a kunna kowa ya ji.

Ana kunna Audio din Mallam Lawan, sai jikin kowa ya yi sanyi a wurin. Nan da nan kuma sai masu korafi s**a koma kame-kame da neman a zauna lafiya. Da alama ko dai su ma duk jita-jita su ka bi, ko kuma sun san ba haka abin yake ba, amma kawai so suke dole sai an shafa wa Mallam Lawan bakin fenti.

Bayan an kunna Audio din, sai wani jigo a Shari'a Commission, Mallam Ali Dan Abba, sau biyu yana tambaya ko akwai mai magana a cikin waɗanda s**a dauki zafi a hukumar a karon farko? Shiru, ya kuma tambaya, akwai mai tambaya ko neman karin bayani? Amma Shiru.

Kafin batun Shari'a Commission, muna da labarin an kira DSS an kai musu korafi su ma. Sannan ana cigaba da wasu kulle-kullen.

Abinda mu so ku sani shi ne:

1. A ko yaushe gaskiya ce take yin Nasara
2. Karya, sharri, kage, da kulle-kulle, ba hanya ce da za ta bulle wa magauta ba.
3. Da gaskiya mu ke yin addini, kuma da wayewa, mun fi karfin cin mutunci ko dauki dai-dai.
4. Kaunar Annabi SAW mu ke yi da gaske. Allah Ya kiyaye, da ace wani a cikinmu zai yi gangancin aikata laifin da makiya suke zargi a yanzu, da mu ne zamu fara yaƙarsa kafin kowa. Amma duk wanda za'a yi wa sharri a cikinmu, za ku kare shi da iyaka karfin da Allah Ya h**e mana, domin mu aka taba gaba daya.


Awaisu Al'arabee Fagge
Kano State.

27/05/2025

Duk mai batanci ga Manzo SAW ...

Address

Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Rundunar Kare Manzo SAW posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share