Islam is Peace

Islam is Peace Promoting peace by spreading the words of the Almighty Allah (S.W.T) to the entire World.

19/01/2022
15/01/2022
09/01/2022

Remember that sometimes YOU can be the toxic person. And it's not always about what they say or do, but how you react to them.
Ask Allah to heal you, so you neither harm others nor yourself through your words and actions.

28/12/2021

Shaytan will try to make you think that you're too sinful to be forgiven, but remember true believers have hope in the mercy of Allah and He loves to forgive.
So repent and return to the straight path.

May Allah forgive Us!

10/11/2021

Narrated 'Aisha (Radi-Allahu 'anha):

The Prophet (Sallallahu 'Alaihi Wa Sallam) said, "Do not abuse the dead, for they have reached the result of what they have done."

```Bukhari Vol.8:No.523 📚```

10/11/2021

WASIYYOYI 5 DAGA MANZON ALLAH
(S.A.W).

Manzon Allah (s.a.w) yace:
"Waye zai karbi wadannan kalmomi
guda 5 daga gareni, yayi amfani da. su koya sanar
da wanda zaiyi amfani dasu ???"
Sai Abu Huraira (r.a) yace Ni zan karba ya Ma'aikin
Allah.

Sai Manzon Allah (s.a.w) yariqe hannu na ya maimaita minsu sai yace;
1. "Ka guji aikata sabo, zaka zamo
wanda yafi kowa bauta a cikin mutane.
2. "Ka yarda da abinda Allah Ya baka, zakafi kowa
arziqi cikin mutane.
3. "Ka kyautatawa maqobcin ka, zaka
zamo (cikakken) Mumini.
4. "Kasowa mutane abinda kake sowa kanka, zaka
kasance (cikakken) Musulmi.
5. "Kada ka yawaita dariya, domin yawan Dariya na
kashe zuciya.
AHAADIISUS SAHIHA
930.

MANZON ALLAH (S.A.W) YACE KA
RIQESU KOKA SANAR DA WANDA ZAIYI AMFANI
DA SU.
IDAN KA TURAWA YAN'UWA MUSULMAI
BAKASAN WA ZAI YI
AMFANI DA SU BA, KAGA KASAMU LADAN
MUTANE MASU TARIN
YAWA.
Allah bamu iKon kiyayewa.

09/11/2021

MASU HIKIMA SUNCE:
_Kada ka dauka cewa, duk wanda ya yi shiru kurma ne. Wani ya yi shiru ne yana jiran lokaci. Wani ya yi shiru ne dan yana nazari. Wani kuma kawaicinsa shi ne maganarsa._
_Kada ka damu idan kana yi ba a godewa. Magabata sun ce, aikin jama'a ba a iyawa, ba a gamawa, ba a yabawa. Idan Allah ya yaba aikinka ya ishe ka._
_Yawan jayayya alamar girman kai ne. Yawan surutu alamar tabuwar hankali ne. Kawaici ado ne. Kyauta halin girma ne. Yafiya daukaka ce. Yabon Kai kuwa shi ne tsabar jahilci._
_Zamani ya canza : A da idan ka zagi wani kowa Sai ya kau da kansa. A yau idan za ka ci naman dan uwanka Har ruwan wanke baki ake ba ka._
_Idan kana cikin damuwa ka jira samun sauki daga wurin Allah, wannan jiran da kake yi ibada ne. Domin kyautata zato ne ga Allah. Wanda ya kyautata wa Allah zato kuwa lallai ne Allah zai ishe shi._
_Mutum kamar fensir ne. Rayuwa za ta rika feke shi yana sake rubutu har ya zo ya kare. Idan ka mutu babu abinda zai rage sai abinda rayuwarka ta rubuta._
_Kowane ma'aikaci yakan zauna a gaban tebur masu bukata suna tsaye a gabansa. Amma ban da malamin makaranta. Shi kam a tsaye yake dalibansa na zazzaune kamar sarakai a kan kujeru. Girmama malaminka girmama Allah ne._
_Mafi hankalin mutane shi ne wanda ya bar duniya tun kafin ta bar shi, ya gyara kabarinsa tun kafin ya shiga cikinsa, ya yardar da ubangijinsa tun kafin ya hadu da shi, yayi sallah a cikin jama'a tun kafin su sallace shi, sannan ya yi wa kansa hisabi tun kafin ayi masa. Yau ranar aiki ce, ba hisabi, gobe ranar hisabi ce ba aiki._
_Idan yaro ya yi kwana bakwai za ayi masa suna. Idan ya shekara bakwai zai fitar da hakora. Idan ya kara bakwai sai ya yi mafarki. Bayan wasu bakwai ya kammala tsawonsa. Idan ya kara bakwai ya kammala hankalinsa. Daga nan kuma yau da gobe ita ke koya masa rayuwa._
_Dan Adam na da ban mamaki. Wani bai iya karanta ko aya goma ta Alkurani a kowace rana, amma yana karanta sako dari a wayar tafi-da-gidanka. Idan ka tambaye shi zai ce bai da lokaci. Lahi

08/11/2021

22 things you should do with your wife !

1.Call her with sweet nicknames (the Prophet SAW use to call Aisha "Aish").

2. Play with her, any halal game at all (the Prophet SAW use to race with Aisha) and Allah loves it when a husband plays with his wife.

3. Treat her kindly and offer her everything that will soften her heart towards you (its a warning from the Prophet SAW on His last sermon at Arafaat)

4. Buy her gifts sometimes even if is toffee (they love to be treated like a baby).

5. Never have in*******se with her without a "messenger" eg. kisses and always make sure she is satisfied (Recommended by the Prophet SAW)

6. Help her in domestic activities eg. Cooking, washing, tiding up the room, etc, anytime you are available (It's Sunnah)

7. Honor her parents and buy them presents sometimes.

8. Appreciate the good things she has been doing for you and be thanking her for that always. Allah says; He who does not thank people does not thank Me.

9. Let her know how much she means to you, how much you Love her and how lucky you are to have her.

10. Be carrying her to bed sometimes like a baby.

11. Before criticising her, praise her first.

12. Make yourself attractive to her always by smelling good (both mouth and body, It's Sunnah).

13. Chat with her sometimes when you are together.

14. Phone to tell her, "I miss U","I love U" when you are at work.

15. Be doing things together with her, e.g. Cooking, eating, bathing janabah, reading Quran, etc.

16. Don't Reveal her fault in the presents of others.

17. Teach her about the Deen what she don't know and encourage her on matters of the Deen.

18. Avoid hitting, beating or harming her (it's not Islam)

19. Encourage her to be wearing Hijab (its compulsory), praying the five times Salat at its fixed times and be fasting in the month of ramadan.

20. Thank Allah for the Hauwa of your Life.

21. Always remember her in your duaa (prayers).

22.Be the path she will pass to Jannah.

May Allah SWT bless all our marr

06/11/2021

*RULES OF LIVING WITH PEOPLE*

1. When you meet young people - *INSPIRE THEM.*

2. When you meet children - *EDUCATE THEM.*

3. When you meet old people - *HELP THEM.*

4. When you meet wise people - *STUDY THEM.*

5. When you meet leaders - *HONOUR THEM.*

6. When you meet foolish people - *AVOID THEM.*

7. When you meet humble people - *TREASURE THEM.*

8. When you meet arrogant people - *IGNORE THEM.*

9. When you meet gracious people - *EMULATE THEM.*

10. When you meet aspirational people - *ELEVATE THEM.*

11. When you meet strong people - *SUPPORT THEM.*

12. When you meet godly people - *BLESS THEM.*

13. When you meet elderly people - *RESPECT THEM.*

14. When you meet weak people - *STRENGTHEN THEM.*

15. When you meet hardworking people - *ENCOURAGE THEM.*

16. When you meet kind people - *ESTEEM THEM.*

17. When you meet Honest people -
*PROMOTE THEM.*

18. When you meet virtuous people - *REWARD THEM.*

19. When you meet evil people - *EVADE THEM.*

20. And in all situations *watch, pray and wish everyone well.*

Address

Kaduna
800263

Telephone

+2349033519999

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Islam is Peace posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Place Of Worship

Send a message to Islam is Peace:

Share