Tijjaniya Online

Tijjaniya Online Domin harkokin addinin musulunci.
(232)

30/04/2026

SHEIHK IMAM ABDURRAHAMAN JIBRIL FUNTUA,
Karatun sahihul bukhari.

Jihar Gombe Sai Masoyin Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wassalam
29/04/2026

Jihar Gombe Sai Masoyin Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wassalam

27/04/2026

*QAFILATUL MAHABBAH FUNTUA BRANCH KATSINA STATE. DAURA ISLAMIYYA CIKIN MUKHTASARUL AKHDARI.*

Litini 27-04-2026

25/04/2026

Daurah ta Littafin (NAZMUL WARAQAT) Tare da Matasa Almajiran Ilimi.

Daga Unguwar Juwa Abuja.

Sauya masu mulki DA katin zabe ya halatta an umarci mabiya darikar tijjaniyya mutum milyan 158m dake Nigeria dasu tabbat...
22/04/2026

Sauya masu mulki DA katin zabe ya halatta an umarci mabiya darikar tijjaniyya mutum milyan 158m dake Nigeria dasu tabbatar sunyi katin zabe a kuma jira ranar zabe domin yanke hukunci

lokaci ya yi da iyalan Sheikh Sani Khalifa Zaria, za su maka Lawal Triumph kotu bisa ƙagen da yayiwa mahaifinsu akan kar...
22/04/2026

lokaci ya yi da iyalan Sheikh Sani Khalifa Zaria, za su maka Lawal Triumph kotu bisa ƙagen da yayiwa mahaifinsu akan karyar DA ya masa na karbar naira bilyan biyu sai gashi gwamnatin tarayya ta gaskata zancen DA iyalan khalifa s**a fitar cewa an tura masa naira milyan biyu biyo bayan kiran DA wani dalibinsa dake gidan soja ya masa, inda yace maigidansa babban soja yace suna bukatar da a taya su DA addua sabida wani aiki na soja DA za su gudanar, daga bisani aka aka karbi account number din malam ta hannun matashin sojan aka tura 2m kuma anyi saukar alqur'ani DA yanka abubuwan sadaka DA ku din, gwamnati tana DA kwafin firar su, wannan nema yasa aka ware kes din sa daban

20/04/2026

Karatun Sahihul Bukhari Daga Babban Masallacin Juma'a Na Funtua

Tare da maulana Sheikh Imam Abdulrahman Jibril Funtua

20-04-2026

Kotu taci tarar gwamnatin tarayya rundunar soji da bankin Jaiz tara kan tsarewa, bata suna da cin zarafin sheikh Sani Kh...
20/04/2026

Kotu taci tarar gwamnatin tarayya rundunar soji da bankin Jaiz tara kan tsarewa, bata suna da cin zarafin sheikh Sani Khalifa ba tare da hakki ba, Kuma kotun ta umarci a sake shi Nan take.

TAKAITACCEN HUKUNCIN KOTU

Ana ta tambayar menene ainihin abun da ya faru a kotu na sakamakon yanke hukuncinta ga abun da mai girma mai shari’a Peter Odo Lifu ya yanke dangane da shari'ar Sheikh Sani Khalifa Zariya (Allah Ya ƙara masa yarda da ɗaukaka):

1. Saki Ba Tare da Sharaɗi ba:
Kotu ta umarci a sake shi kai tsaye ba tare da wani sharaɗi ko ƙuntatawa ba.

2. Biya Diyyar Tsarewa (Compensation):
An tabbatar da cewa tsarewar ba bisa ƙa’ida ba ce, don haka:

Kowane ɓangare huɗu zai biya Naira miliyan 1 (1M)

Banki kuma zai biya Naira miliyan 4 (4M)

3. Neman Afuwa a Rubuce (Public Apology):
An umarci a rubuta takardar neman afuwa bisa ɓata suna, kuma a bayyana ta ga jama’a domin gyara kuskuren da aka yi.

4. Tabbatar da Aiwatar da Hukunci:
An ɗora wa Attorney General alhakin tabbatar da cewa an aiwatar da dukkan umarnin kotu ba tare da wata tangarda ba.

5. Buɗe Asusun Banki:
An umarci a sake buɗe asusun bankinsa na Jaiz Bank da aka rufe ba bisa ƙa’ida ba.

Wannan hukunci yana ƙara tabbatar da cewa gaskiya har yanzu tana yin nasara kkuma haƙuri da bin doka ba sa tafi a banza. Yana kuma nuna muhimmancin tsayuwa kan gaskiya tare da addu’a da haɗin kai.

Muna kira ga dukkan hukumomin da abin ya shafa da su gaggauta aiwatar da wannan hukunci gaba ɗaya, domin tabbatar da adalci da dawo da amincewar jama’a.

Alhamdulillah ala kulli hal.
Gaskiya ta yi nasara. Allah Ya tabbatar da alheri.

Mujaheed M Muh'd

13/04/2026

Karatun sahihul bukhari.

Daga Babban Masallacin Juma'a Na Funtua

Tare da maulana Imam Sheikh Abdulrahman Jibril Funtua

13-04-2026

10/04/2026

Tafseer Al-Qur'ani Mai Girma Daga Babban Masallacin Juma'a Na Funtua

Tare da Imam Sheikh Abdulrahman Jibril Funtua

10-04-2026

Address

Kaduna

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Tijjaniya Online posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share