Cibiyar Nazari kan Afrika

Cibiyar Nazari kan Afrika Wannan Shafin Mallakar Cibiyar Nazarce-Nazarce Kan Afrika ne dake karkashin sashen mahanga da Al’adu na Haramin Abulfadlil Abbas mai tsarki dake kasar Iraki

INNĀ LILLĀHI WA INNĀ ILAIHI RĀJIʿŪNCibiyar Nazarin Afirka dake ƙarƙashin Haramin Abulfadlil Abbas mai Tsarki tana miƙa s...
26/08/2026

INNĀ LILLĀHI WA INNĀ ILAIHI RĀJIʿŪN

Cibiyar Nazarin Afirka dake ƙarƙashin Haramin Abulfadlil Abbas mai Tsarki tana miƙa saƙom ta’aziyyarta ga Sheikh Ibrahim Usman Ali Na’ibi daga Garin Kano bisa rasuwar matarsa.

A sakamakon wannan babban rashi mai girma da raɗaɗi,Cibiyar Nazarin Afirka tare da dukkan ma’aikatanta da shugabanninta, tana miƙa saƙon ta’aziyya mai zafi da jaje zuwaga Sheikh da iyalansa masu daraja baki ɗaya.
Muna roƙon Allah Maɗaukakin Sarki Ya gafartawa marigayiyar yasa ta huta,Ya lulluɓe ta da yalwar rahamarsa da yardarsa, ya kuma haɗata da Manzo da iyalansa Tsarkaka.
Sannan yaba iyalanta da ‘yan uwanta
haƙurin wannan babban rashi.

Tunawa da Shahadar Imam Hasan Al-Askari (a.s.)A makon da ya gabata Mabiya Ahlul Baiti (a.s.) bisa Jagorancin Cibiyar Naz...
24/08/2026

Tunawa da Shahadar Imam Hasan Al-Askari (a.s.)

A makon da ya gabata Mabiya Ahlul Baiti (a.s.) bisa Jagorancin Cibiyar Nazari kan Afrika sun gabatar da zaman makokin tunawa da ranar Shahadar Imam Hassan Al-adkary a Yankin Shiya-Kota wanda yake kudu maso gabashin Afira.

17/08/2026

Babban Hadafin Aiko Annabawa da irin darasin da yakamata a koya a lokutan bukukuwan Mauludi.

-Hajj Shamsudeen Abdollah

Cibiyar Nazarin Afirka ta karɓi baƙuncin wata tawaga ta musamman daga ƙasar Burkina Faso domin sanin irin shirye-shiryen...
17/08/2026

Cibiyar Nazarin Afirka ta karɓi baƙuncin wata tawaga ta musamman daga ƙasar Burkina Faso domin sanin irin shirye-shiryen da cibiyar take gabatarwa wanda s**a shafi raya harkokin ilimi, al’adu da ayyukan wa’azi, a ƙasashen Afirka, musamman wajen yaɗa koyarwar Makarantar Ahlul Bayt (A.S.) da ƙarfafa zaman lafiya da haɗin kai a tsakanin juna.

A satin da ya gabata Cibiyar Nazarin Afirka ta gudanar da majalisin Zaman makokin Tunawa da shahadar Manzon Allah (S) ya...
17/08/2026

A satin da ya gabata Cibiyar Nazarin Afirka ta gudanar da majalisin Zaman makokin Tunawa da shahadar Manzon Allah (S) yankin Yaiyanua dake ƙasar Ghana.

16/08/2026

Falalar Karanta Al-ƙur'ani Mai girma
Tareda Sheikh Ibrahim Musa Yusuf Alqadeey

Cibiyar Nazarin Afirka ta shirya zaman makokin tunawa da shahadar Manzon Allah (S.A.W.A) a ƙasar Kenya.An gudanar da tar...
13/08/2026

Cibiyar Nazarin Afirka ta shirya zaman makokin tunawa da shahadar Manzon Allah (S.A.W.A) a ƙasar Kenya.

An gudanar da taron tunawa da shahadar Manzon Allah (S.A.W.A) a unguwar KibuKoni da ke Mombasa, ƙarƙashin jagorancin Sheikh Jamal Abdullah Kasolo wanda ɗaya ne daga cikin wakilan cibiyar a ƙasar Kenya.

Tawagar Muballigai daga Cibiyar Nazari kan Afrika tana cigaba da isar da saƙon Ahlulbait a wurare daban-daban a ƙasar Ke...
11/08/2026

Tawagar Muballigai daga Cibiyar Nazari kan Afrika tana cigaba da isar da saƙon Ahlulbait a wurare daban-daban a ƙasar Kenya.

Tawagar Cibiyar Nazarin Afirka ta Ziyarci Jami’ar Dhi-Qar domin tattaunawa akan Hanyoyin haɓaka haɗin gwiwar bincken ili...
10/08/2026

Tawagar Cibiyar Nazarin Afirka ta Ziyarci Jami’ar Dhi-Qar domin tattaunawa akan Hanyoyin haɓaka haɗin gwiwar bincken ilimi a Nahiyar Afrika.

Wata tawaga ta musamman daga Cibiyar Nazarin Afirka tdake ƙrƙashin Haramin Abulfadlil Abbas (AS) ta ziyarci Jami’ar Dhi Qar dake ƙasar Iraƙi,a inda s**a tattauna hanyoyin ƙarfafa haɗin gwiwar ilimi da bincike, musamman a fannin nazarin al’amuran da s**a shafi Nahiyar Afirka.
Tawagar ta gana da shugaban jami’ar, Dakta Kamal Hamid Al-Yasiri, tare da wasu jami’an ilimi na Jami'ar.
A yayin ziyarar, tawagar ta halarci kare kundin digirin digirgir na Dakta Zainab Rahman Muhammad mai taken “Rikicin Addini a Najeriya”, wanda aka gabatar a Sashen Tarihi na Kwalejin Ilimi da fasaha ta Jami’ar Dhi Qar.

ZAMAN MAKOKIN ARBA'IN A ƘASAR MALAWY.Cibiyar Nazarin Afirka ta ci gaba da gudanar da majalisun ta’aziyyar Arba’in na Ima...
08/08/2026

ZAMAN MAKOKIN ARBA'IN A ƘASAR MALAWY.

Cibiyar Nazarin Afirka ta ci gaba da gudanar da majalisun ta’aziyyar Arba’in na Imam Husaini (AS) a ƙasar Malawy a ƙarƙashin kulawar Sheikh Hussain Jumais.

Address

Kaduna

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Cibiyar Nazari kan Afrika posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Place Of Worship

Send a message to Cibiyar Nazari kan Afrika:

Shortcuts

Share