06/07/2019
Tsokaci akan zuwan nicki minaj saudia
Bayan kace nace dake faruwa abakunan jama'a, kowa yan t**a Albarkacin bakinsa.
Amma sai wassu gurbatattun mutane ke kai zargi gun wanda baishafe su ba ,ko kuma basu cikin mahukunta kasan akan lamarin,
Kamar yadda yake faruwa anan nigeria ,ake cewa wai da hannu yan izala ,wanda su ba abin da za su iya illah wa'azi da fadakarwa da kuma isa da sakon Allah subhana,.
Kmar yadda naga wata yar shia tayi post wai cashewan da akayi a saudiyyah,... take zargin kabiru gombe akan shurun da yayi bai ce komai ba,amma su yana musu gugar zana suna cashewa,..
Sai banjima ba ,nga wani shima yayi post akai shima yayi irin post din shi kuma yana cewa yanzu ake gabatarwa ,wlh harya watsa hotuna ,abin da yasa ban dakko hoton ba yayi nuna tsaraici da yawa, yasa ta gashi tana gabatar da rawa ababban stidium , abin da ya manta shine hoton badaya yasa ba hotunan suna da yawa ,kuma ko wanne kaya daban ne da ,to ya ajayi agu daya zatasa kaya harkala biyar lokaci daya,.
Kwatsa sai ga wani shima da zafinshi yasata ,yana cewa direct daga saudiyya ake gabatarwa da sabanin da wanda yagabata,
Amma kuma Aljaziiran da bbc da ake cewa s**a sanar da wanan bikin da za'a gabatar sunce, date 18,7,2019,
To wasu kuma sun yada harta je,ta gabatar,
Mutane kawai sun watsa hayq niya akai ,,
Suna ce mata karuwar duniya ,shin akwai wanda ya ganta tana karuwanci ,kana da shedun gani da ido, ,to in baka dashi to kamata gazafi , Ranar gobe kiyama Allah zai bita hakkin ta,,kana nan nigeria kaji da abin dake damun kamana,, Allah shikyauta.
Sai abu na karshe , gaskiya wanan abu koda yaza mana da gaske za ayi to gaskiya bama goyan bayan abin,dan wanan cin mutuncin addinin islama ne ,da musulmai wallahi ,kuma kuma kasan da fiyayyan halitta ke kwance acikinta ,Allah karka nuna mana irin wanna bakar jahiliyyan Asaudiyyah ya Allah katsare mana kasashen mu,na musulmai baki daya Allah ya taimake mu,,ya daukaka musulunci da musulmai ya kaskantar da kafirci da mushirikai
Rubutawa: