Muslim Students' Society of Nigeria. Collega of Health Technology, Jega

  • Home
  • Nigeria
  • Jega
  • Muslim Students' Society of Nigeria. Collega of Health Technology, Jega

Muslim Students' Society of Nigeria. Collega of Health Technology, Jega Teaching of Islam Upon Qur'an and Hadeethis.

AURE KO ZINA (KASHI NA SHA BAKWAI {17}) Wani lokaci abinda dake hana yan mata yanzu samu aure da wuri sona ki zabi Allaa...
17/12/2025

AURE KO ZINA

(KASHI NA SHA BAKWAI {17})

Wani lokaci abinda dake hana yan mata yanzu samu aure da wuri sona ki zabi Allaah ne sai Allaah ya bari su da dabaran su.
Zaka samu budurwa tana addu'a Allaah yakawo mata miji nagari mai addini, ananan sai Allaah ya turo wani yace yana sonta abin mamaki sai kaga tace wanna bai cika sharudan ta ba, kila wanda yazo wajen ta baki ne ita kuma fari take so, ko kuma fari ne ita kuma baki take so, ko kuma dogo ne ita kuma gajere take so, ko kuma gajere ne ita kuma dogo take so, bazatayi lakari da sharuda da shawrwari da shari'a ta baya ba kai bazatayi tuna kila addu'an da tayi ne Allaah ya karba ya turo mata wanna ba sai ta yanke hukunci da kanta batare da sake kumawa da mayar da alamarin ga Allaah ba tayi sallatul isitkhara ba, kawai son zuciya da son ran ta zatabi koda wanda yazo nima auren ta ya cika kaidoji na shari'a bazatayi laakari da wanna ba, daga karshe wanna ya kuci mata ta dawo tana da na sani wanda ba tada amfani.
Wani lokaci akwai abinda k**e so amma ba alheri bani, akwai abinda k**e ki amma alheri ne gare ki mayar da alamari ga Allaah da kuma nima zabinsa shine mafita.
Allaah Wanda ya Daukaka yace: ﴿
﴿ وَعَسَى أَنْ تَكْرَهُوا شَيْئًا وَهُوَ خَيْرٌ لَكُمْ وَعَسَى أَنْ تُحِبُّوا شَيْئًا وَهُوَ شَرٌّ لَكُمْ وَاللَّهُ يَعْلَمُ وَأَنْتُمْ لَا تَعْلَمُونَ ﴾ [البقرة: 216].
Su da dama kuna ki abu a hali kuma alheri ne gare ku, su da dama kuna so abu a hali shari ne gari ku, (ba alheri bani) Allaah shine masani abinda yadace da ku, ku baku sani ba.

Don haka mafita gare ki yan uwa shine mayarda alamari ga Allaah koda wani lokaci saana nima shawara amitatun mutane kirki masu tsoron Allaah shine mafita.
Kidaina yi gaugawa wajen yanke hukunci ba tare da yin isitkhara na muslunci wanda Annabi sallaahu alayhim wassalam ya karanta da sahaban sa ba, saana nima shawara amintatu masana shari'a. Allaah madaukakin Sarki ya zaba mana mafi alheri.

Muslim Islam Z Alhassan

Ku kasance tare da mu a shafuka mu na sada zumuta

Facebook
https://www.facebook.com/share/1ABe6eUMg5/

Ko

https://www.facebook.com/share/182tgfjQta/

WhatsApp
https://chat.whatsapp.com/IpQ4f3ncVPB7XFWQh0BBts?mode=hqrt2

Telegram
https://t.me/dobecauseofAllaah

24/10/2025
Tunda naji magama professor Maqari abin yanata yi mani kayikayi a zuciya saboda magana yazo mani da shubaha   yace ba du...
17/03/2025

Tunda naji magama professor Maqari abin yanata yi mani kayikayi a zuciya saboda magana yazo mani da shubaha yace ba duka hadeethis da akace ingantace daga Manzon Allaah ne ingatace ba koda isnadi ya kai ga Manzon Allaah, ba tabasi Annabi ya fada ba? Na kasa fahimta wanna magana domin wanna magana nasan akwai barna ciki kuma akwai burbushi shi'anci a ciki. Idan ka yarda insadi yakai ga Manzon Allaah amma ba lale manzon ya fada ba to sahabai zasuyi ma Manzon Allaah karya kena? Ko zasu ce Annabi yace kuma bai ce ba? Yanzu wa kake tuhuma daga ciki? Idan ka yarda koda insadi ya inganta zuwa Manzon Allaah amma ba lale Annabi yafadi ba? A nawa fahimta kana tuhuma sahaban Manzon Allaah ne da jiginawa Manzon Allaah karya (SubhanAllaah) inba haka ba babu yanda zaayi a tabatar da isnadi har zuwa ga Manzon Allaah kuma ace mantani bai inganta ba! Sai dai idan an canja mantani wani isnadi mai rawuni aka daura ma isnadi mai inganci wanna kuma hukuncinsa sanane a ilimin hadeethis, amma idan isnadi ya inganta har zuwa manzon Allaah kuma kayi shaka bai fadi ba akwai alama Shi'anci ciki magana. Saboda yan shi'a suke tuhuma sahabai kuma duk mutumin dake da mugu nufi ga muslunci toh Hadeethisan Manzon Allaah yake fara wulakantawa kafin ya samu dama baza barnansa da bidi'ansa, domi idan ka yarda da hadeethisai ingantatu daga manzon Allaah babu wata kofar da zai samu dama isar da barnansa ko kadan amma idan ya ture hadeethisai kaga shikena kofar a bude take duk guri da yaga dama zai shiga babu abinda zai tare shi, saboda hadeethisan Manzon Allaah sune dakaru dake tare ko wani dan bidi'a daga samu dama yada bidi'ansa, hadeethisan Manzon Allaah suke tare ko wani ma barnace daga yada barnansa. Kuma idan ka lura sosai zaka ga ko wani makiya muslunci da hadeethisan Manzon Allaah suke fara fada da wulakanta su saana su samu dama. Kuma babu wata kofar da zaa bi waje wargasa hadeethisan Manzon Allaah sai an fara ture sahaban Manzon Allaah saana a samu dama, shi yasa yan shi'a zindikai basuda abokan gaba kamar sahaban Manzon Allaah, basu da makiya kamar sahaban Manzon Allaah domi sahaban Manzon Allaah sune dakaru muslunci ba zaa iya yakar muslunci ba mutuka an yarda da sahaban Manzon Allaah, shi yasa yan shi'a s**a fara kafirta da zagan sahaban Manzon Allaah domi su samu mashiga bakar Aqidar su na yaudara da takiya.

Allaah Ya shiryar da mu ya tabatar da mu akan ta.

Muslim Islam Z Alhassan

Ku sance tare da mu a shafuka sada zumunta:

Facebook:
https://m.facebook.com/dobecauseofAllaah

Telegram:
https://t.me/dobecauseofAllaah

WhatsApp:
https://chat.whatsapp.com/JvS0nPJse7L0lhHP429BPD

Mal. Zulkiflu Hussaini Abulmasa'a Yace: (Babu wani daraja da zaka ba Annabi sama da daraja da Allaah yaba shi, ko yafi w...
28/02/2025

Mal. Zulkiflu Hussaini Abulmasa'a Yace: (Babu wani daraja da zaka ba Annabi sama da daraja da Allaah yaba shi, ko yafi wanda Allaah darajanta shi dashi)

Fitowa na hudu ( 4)

3. Suna maulid wai domin tonawa da kuma murna haifawa Manzon, wanda baa taba samu Manzon Allaah ya aikata ba, sahaban sa basuyi ba amma yan bidi'a sai dage da kafewa akan abinda baida asali a muslunci, sunayi domin shehunai su amma bazaiyo a fara da shehunai ba domin mutane bazasu karba ba amma idan s**a fara da manzon Allaah mutane s**a karba sai a hankali zaa shigo da shehunai da waliyan su kuma sun samu mutane a karo farko amma da mutane s**a gane sai s**a janye jikin su kowa ya gane! Dama bidi'a duka alamarin ne na yaudara da karya a cikin ta.

4. Sun jigina ma annabi cewa da yayi hijra daga makkah zuwa madina mutane madinna sun tarbe shi da mandiri da wakoki a bisa riyawan su wanna shin hujjan su na kidi da waka ga Manzon Allaah, wanda magana karya sukeyi Allaah Yace: وَمَا عَلَّمْنَٰهُ ٱلشِّعْرَ وَمَا يَنۢبَغِى لَهُۥٓ ۚ إِنْ هُوَ إِلَّا ذِكْرٌ وَقُرْءَانٌ مُّبِينٌ. Kuma bamu sanar ko karantar dashi waka ba, kuma waka bata dace dashi ba, abinda muka sanar dashi wazantarwa ne da kuma Qur'an mai bayana komi a fili, Manzon Allaah ba zai gani an tarbe dashi da kidi da waka yayi shiru ya kyale ba! A'a zai hana saboda Allaah yace: وَٱلشُّعَرَآءُ يَتَّبِعُهُمُ ٱلْغَاوُۥنَ

Kuma mawaka batatu wawaye, dolaye suke bin su.
Manzon Allaah bazai taba bin batatu da dolaye ba.

5. Sun ce ana nima agaji Manzon Allaah baya rasuwansa! Sunyi haka ne domin s**e shehunai su suma ana nima agajin sai kaga mutum zai zauna maimako ya kira Allaah sai ya kira Manzon Allaah ko shehunsa, dama manufar shine bawa shehunai matsayi Allaah amma haka bazai yiwa ka tsaye ba sai an hada da Manzon Allaah amma sam wadana mutane ba ruwan su da Manzon Allaah karya sukeyi da Manzon Allaah domin su cinma manufar su..

Allaah ka gana da mu ka tsare mana imani mu.
Mu hadu fitowa ta gaba In sha Allaah.

Muslim Islam Z Alhassan

Kusance tare mu a

Facebook:

https://m.facebook.com/dobecauseofAllaah

Telegram:
https://t.me/dobecauseofAllaah

WhatsApp:
https://chat.whatsapp.com/JvS0nPJse7L0lhHP429BPD

عن زيد بن أرقم رضي الله عنه قال: قام رسول الله صلى الله عليه وسلم يومًا فينا خطيبًا بماء يدعى خمًّا بين مكة والمدينة، فح...
03/02/2025

عن زيد بن أرقم رضي الله عنه قال: قام رسول الله صلى الله عليه وسلم يومًا فينا خطيبًا بماء يدعى خمًّا بين مكة والمدينة، فحمد الله وأثنى عليه، ووعظ وذكَّر، ثم قال: ((أما بعد، ألا أيها الناس، فإنما أنا بشر يوشك أن يأتي رسول ربي فأجيب، وأنا تارك فيكم ثقلين: أولهما: كتاب الله فيه الهدى والنور، فخذوا بكتاب الله واستمسكوا به، فحث على كتاب الله ورغب فيه))، ثم قال: ((وأهل بيتي، أذكركم الله في أهل بيتي، أذكركم الله في أهل بيتي، أذكركم الله في أهل بيتي))؛ رواه مسلم

Wadana nasosi sun nuna cewa Manzon Allaah ya rasu amma yan bidi'a s**ace ya faku ne, abinda suke nufi da ya faku ne shine anbari gani shi a fili amma yana duniya yana yawo shehunai da waliyan su nagani shi ido da ido! Wana ya basu dama bawa waliyan da shehunai su matsayi cewa basu a mutuwa shi yasa s**ace Manzon Allaah bai mutum ba domi su bawa shehunai da waliyan su wanna matsayi idan s**a yarda cewa Manzon ya mutum kuma s**ace waliyan da shehunai su ana gani shi ido da ido kaga mutane basu yarda ba to bari su fara bawa Manzon Allaah wanna matsayi sai su shehunai da waliyan su su biyo baya.
Don haka suke da Aqeeda Manzon Allaah yana zuwa wajen maulud ya zauna, hakan yana zuwa wajen wazifa ya zauna sama farin kyale da suke bautawa ya zauna akanta bal har shehunai su suna rakiya Manzon Allaah zuwa gurin da ake wazifa! Abinda zai baka mamaki babu hadeethis da ya nuna cewa Manzon Allaah ko sahaban sa suyi iren wanna ibada!
ba!
Shi yasa zakaji suna cewa agan shehi a daki wata mata! Ko kuma a ciki kawai wuta nepa أَفَمَن زُيِّنَ لَهُ سُوءُ عَمَلِهِ فَرَآهُ حَسَنًا

وَإِذْ زَيَّنَ لَهُمُ الشَّيْطَانُ أَعْمَالَهُمْ
Mu hadu fitowa na 4 In sha Allaah

Muslim Islam Z Alhassan

Ku kasance tare da mu a shafuka mu na sada zumunta.

Follow us on

page:
https://www.facebook.com/100069642937469/posts/924930803171676/

Facebook:
https://m.facebook.com/dobecauseofAllaah

Telegram:
https://t.me/dobecauseofAllaah

WhatsApp:
https://chat.whatsapp.com/JvS0nPJse7L0lhHP429BPD

Yace: (Babu wani daraja da zaka ba Annabi sama da daraja da Allaah yaba shi, ko yafi wanda Allaah darajanta shi dashi)

Fitow ta uku 3

Bayan yan bidi'a sun samu lasisi na bidi'oyin su na cin karen su ba babaka daga wadan cen aqeedu da mu ka ambata, tare da Manzon Allaah ya hana, sai s**a zarce gaba wajen dagata da jingina abubuwa na son zuciyan da son rai ga Manzon Allaah, idan baka binciki sai ka dauka cewa ai suna son Manzon Allaah ne amma sam ba haka abin yake ba, suna da wata boyeya manufar da ta kai su ga haka, akoyi wandada suke so su bawa matsayi amma idan s**a fito karara mutane baza su yarda ba, aa baza su ma karba ba, toh sai yan bidi'a s**a zo da dabara da yaudara suke ce su masoyi Manzon Allaah ne toh kaga kowani muslumi yana son Manzon Allaah sai yazama s**a kawashe mutane a karo farko, toh ana tafe sai manufar ta bayana lale ba Manzon Allaah suke so ba, sai masu ilimi s**a fara janye jinkin su daga tafiya daga na kuma gaba da kiyaya ta fara tsakani Ahlu Sunnah da Yan bidi'a, ana ciki wana yanayi kowa nayima juna raddi, su Ahlus Sunnah suna kare mutucin Manzon Allaah da tabatar da sunnah Manzon Allaah, su kuma yan bidi'a suna kokari mayarda mutane bin shehunai da waliyai na karya, da kokari basu matsayi da ta zarce na Manzon Allaah, bal ma suna basu matsayi Allaah! SubhanAllaah.

Yan bidi'a sun labe da son Manzon Allaah da kuma bashi matsayi da Allaah bai bashi ba domin su shigar da shehunai da waliyan su iren wanna matsayi amma kasuwan bazata ciyo ba sai an labe da Manzon Allaah da haka s**a fara yaudara mutane da suna son Manzon Allaah duk hayaniya da kararayi da suke yadawa da son Manzon Allaah suke labewa, dagana fa sai abin ya wuce gadi s**a fara shigar da manufofin su daga cikin su manufofin.
1. Cewa Manzon Allaah yasan gaibu! Tare da hayoyi da hadisai sun zo karara cewa Manzon bai san gaibu ba sai abinda Allaah ya sanar dashi, Allaah Yace:عَالِمُ الْغَيْبِ فَلَا يُظْهِرُ عَلَىٰ غَيْبِهِ أَحَدًا(26) إِلَّا مَنِ ارْتَضَىٰ مِن رَّسُولٍ فَإِنَّهُ يَسْلُكُ مِن بَيْنِ يَدَيْهِ وَمِنْ خَلْفِهِ رَصَدًا

عَالِمُ الْغَيْبِ وَالشَّهَادَةِ الْكَبِيرُ الْمُتَعَالِ

A wata aya Allaah Yace: وَلَا أَقُولُ لَكُمْ عِندِي خَزَائِنُ اللَّهِ وَلَا أَعْلَمُ الْغَيْبَ وَلَا أَقُولُ إِنِّي مَلَكٌ وَلَا أَقُولُ لِلَّذِينَ تَزْدَرِي أَعْيُنُكُمْ لَن يُؤْتِيَهُمُ اللَّهُ خَيْرًا ۖ اللَّهُ أَعْلَمُ بِمَا فِي أَنفُسِهِمْ ۖ إِنِّي إِذًا لَّمِنَ الظَّالِمِينَ.

Ya sake cewa: قُل لَّا أَمْلِكُ لِنَفْسِي نَفْعًا وَلَا ضَرًّا إِلَّا مَا شَاءَ اللَّهُ ۚ وَلَوْ كُنتُ أَعْلَمُ الْغَيْبَ لَاسْتَكْثَرْتُ مِنَ الْخَيْرِ وَمَا مَسَّنِيَ السُّوءُ ۚ إِنْ أَنَا إِلَّا نَذِيرٌ وَبَشِيرٌ لِّقَوْمٍ يُؤْمِنُونَ

Allaah Ta'ala Yace: قُل لَّا أَقُولُ لَكُمْ عِندِي خَزَائِنُ اللَّهِ وَلَا أَعْلَمُ الْغَيْبَ وَلَا أَقُولُ لَكُمْ إِنِّي مَلَكٌ ۖ إِنْ أَتَّبِعُ إِلَّا مَا يُوحَىٰ إِلَيَّ ۚ قُلْ هَلْ يَسْتَوِي الْأَعْمَىٰ وَالْبَصِيرُ ۚ أَفَلَا تَتَفَكَّرُونَ

Wadana ayoyi suna nunawa cewa Manzon Allaah bai san gaibu ba sai abinda Allaah ya sanar dashi ta hanya wahayi, amma yan bidi'a duk sun bijire ma wadana ayoyi da fito na fito da magana Allaah s**a jingina sani gaibu ga Manzon Allaah, sunyi hakane domi su samu damar kai shehunai da waliyan su wanna matsayi na sani gaibu.

2. Cewa Manzon Allaah Sallaallahu Alayhim Wassalam bai mutu ba! Wandada ayoyi da dama sun tabatar da cewa Manzon Allaah zai mutu. Allaah Yace: إِنَّكَ مَيِّتٌ وَإِنَّهُم مَّيِّتُونَ

﴿ قُلْ إِنَّ الْمَوْتَ الَّذِي تَفِرُّونَ مِنْهُ فَإِنَّهُ مُلَاقِيكُمْ ۖ ثُمَّ تُرَدُّونَ إِلَىٰ عَالِمِ الْغَيْبِ وَالشَّهَادَةِ فَيُنَبِّئُكُم بِمَا كُنتُمْ تَعْمَلُونَ﴾
[ الجمعة: 8]

Allaah Wanda Ya Daukaka yace: كُلُّ نَفْسٍۢ ذَآئِقَةُ ٱلْمَوْتِ ۗ وَإِنَّمَا تُوَفَّوْنَ أُجُورَكُمْ يَوْمَ ٱلْقِيَٰمَةِ ۖ فَمَن زُحْزِحَ عَنِ ٱلنَّارِ وَأُدْخِلَ ٱلْجَنَّةَ فَقَدْ فَازَ ۗ وَمَا ٱلْحَيَوٰةُ ٱلدُّنْيَآ إِلَّا مَتَٰعُ ٱلْغُرُورِ

عن زيد بن أرقم رضي الله عنه قال: قام رسول الله صلى الله عليه وسلم يومًا فينا خطيبًا بماء يدعى خمًّا بين مكة والمدينة، فحمد الله وأثنى عليه، ووعظ وذكَّر، ثم قال: ((أما بعد، ألا أيها الناس، فإنما أنا بشر يوشك أن يأتي رسول ربي فأجيب، وأنا تارك فيكم ثقلين: أولهما: كتاب الله فيه الهدى والنور، فخذوا بكتاب الله واستمسكوا به، فحث على كتاب الله ورغب فيه))، ثم قال: ((وأهل بيتي، أذكركم الله في أهل بيتي، أذكركم الله في أهل بيتي، أذكركم الله في أهل بيتي))؛ رواه مسلم

Wadana nasosi sun nuna cewa Manzon Allaah ya rasu amma yan bidi'a s**ace ya faku ne, abinda suke nufi da ya faku ne shine anbari gani shi a fili amma yana duniya yana yawo shehunai da waliyan su nagani shi ido da ido! Wana ya basu dama bawa waliyan da shehunai su matsayi cewa basu a mutuwa shi yasa s**ace Manzon Allaah bai mutum ba domi su bawa shehunai da waliyan su wanna matsayi idan s**a yarda cewa Manzon ya mutum kuma s**ace waliyan da shehunai su ana gani shi ido da ido kaga mutane basu yarda ba to bari su fara bawa Manzon Allaah wanna matsayi sai su shehunai da waliyan su su biyo baya.
Don haka suke da Aqeeda Manzon Allaah yana zuwa wajen maulud ya zauna, hakan yana zuwa wajen wazifa ya zauna sama farin kyale da suke bautawa ya zauna akanta bal har shehunai su suna rakiya Manzon Allaah zuwa gurin da ake wazifa! Abinda zai baka mamaki babu hadeethis da ya nuna cewa Manzon Allaah ko sahaban sa suyi iren wanna ibada!
ba!
Shi yasa zakaji suna cewa agan shehi a daki wata mata! Ko kuma a ciki kawai wuta nepa أَفَمَن زُيِّنَ لَهُ سُوءُ عَمَلِهِ فَرَآهُ حَسَنًا

وَإِذْ زَيَّنَ لَهُمُ الشَّيْطَانُ أَعْمَالَهُمْ
Mu hadu fitowa na 4 In sha Allaah

Muslim Islam Z Alhassan

Ku kasance tare da mu a shafuka mu na sada zumunta.

Follow us on

Facebook:
https://m.facebook.com/dobecauseofAllaah

Telegram:
https://t.me/dobecauseofAllaah

WhatsApp:
https://chat.whatsapp.com/JvS0nPJse7L0lhHP429BPD

MAL: Zulkiflu Hussaini Abulmasa'a Yace: (Babu wani daraja da zaka ba Annabi sama da daraja da Allaah yaba shi, ko yafi w...
26/01/2025

MAL: Zulkiflu Hussaini Abulmasa'a Yace: (Babu wani daraja da zaka ba Annabi sama da daraja da Allaah yaba shi, ko yafi wanda Allaah darajanta shi dashi)

FITOWA NA 2

Aqeeda nagaba wanda s**a bude ma yan bid'ia kofar waje cin karen su ba babaka da suna addini Islam sune Aqeeda jamiyya yayin da suke riya cewa da zaran mutum yayi furci imani shikena duk tabargaza da ya aikata wanna ba zai cuta da imanin shi ba matuka ya kudirata imani a zuciyan shi, su suna gani imani ba sai da aiki ba, wanna sai ya bawa yan bidi'a dama wajen jingina komi ga manzon Allaah da kirkira karya a jingina ga Manzon Allaah, saboda suna gani idan suyi haka sun kyautata, bal ma suna gani duk wanda bai goyon baya haka kamar yayi rida!

Shi yasa suke da tunani gani cewa dole ka riga aikita sabon Allaah saboda suna da wani su zikirai idan kana karanta su baka sabon Allaah toh Allaah ba zai iya biyan ka ba! Masu iren mugunyan aqeeda shi zaizo yace maka yafi ka son Manzon Allaah bal ma yana gani yafi ka girmama shi da daranjanta shi? Saboda wacen muguyan aqeeda dake tare dashi na cewa idan kayi imani kome ka aikata ba zai cutar da imani ka ba!
Shi yasa Mallamai Sunnah magabata da yan baya duka basu daga kafa ga yan bidi'a ba kamar yanda mukawo misali a fitow na daya (1).
Duka radodi da malluman Sunnah suke ma yan bidi'a yasamo asali ne daga Manzon Allaah yayin da yake cewa: خير الحديث كتاب الله، وخير الهدي هدي محمد ﷺ، وشر الأمور محدثاتها، وكل بدعة ضلالة، أخرجه مسلم في صحيحه.
زاد النسائي بإسناد حسن: وكل ضلالة في النار
A ciki wanna hadisai Manzon Allaah bai daga ma bidi'a kafa ba, kuma bai ware ko wace bidi'a ba, cewa yayi dukan ta bata ce, a wata riwa yace dukan bata makoman sa wuta.

وقال أيضا عليه الصلاة والسلام في الحديث الصحيح: إياكم ومحدثات الأمور، فإن كل محدثة بدعة وكل بدعة ضلالة. رواه ج**ع.

Wanna hadeethis yana kara fassara wandada s**a gabata,

وقال أيضاً عليه الصلاة والسلام: من أحدث في أمرنا هذا ما ليس منه فهو رد، أي: فهو مردود متفق على صحته

وقال عليه الصلاة والسلام: من عمل عملاً ليس عليه أمرنا فهو رد. أخرجه مسلم في صحيحه

A ciki wadana hadisai Annabi Sallaallahu Alayhim Wassalam bai daga ma bidi'a da yan bidi'a kafa ba ko kadan, don haka abinda yake wajibi ga muslumi ya nisance duk wani abu da zai kai shi ga bidi'a, duk yanda yake gani kyau wanna abu toh Allaah bayaso a bauta mashi da abin shi yasa bai shari'anta shi ba Manzon bai karanta dashi ba, yin kokari sai ka inganta wanna son rai da son zuciya (bidi'a) naka zai kai ga jingina karya ga Allaah da Manzon sa, da kuma cin gyara Allaah da Manzon sa, kuma yin haka yana kai mutum ga kafirci.

Allaah yakare mu daga fadawa ciki tarikon bidi'a.
Mu hadu a fitowa na gaba In Sha Allaah

Muslim Islam Z Alhassan
Usman Alhassan

Ku kasance tare da mu a shafuka mu na sada zumunta.

Follow us on

Facebook:
https://m.facebook.com/dobecauseofAllaah

Telegram:
https://t.me/dobecauseofAllaah

WhatsApp:
https://chat.whatsapp.com/JvS0nPJse7L0lhHP429BPD

Mal. Zulkiflu Hussaini Abulmasa'a Yace: (Babu wani daraja da zaka ba Annabi sama da daraja da Allaah yaba shi, ko yafi w...
05/12/2024

Mal. Zulkiflu Hussaini Abulmasa'a Yace: (Babu wani daraja da zaka ba Annabi sama da daraja da Allaah yaba shi, ko yafi wanda Allaah darajanta shi dashi)

(Fitowa na daya 1)

Lale ne Allaah madauki Sarki ya darajanta Annabi Sallallaahu Alyhim wsallam mafifici daraja, kuma babu wani daraja da mutane duniya zasu darajanta Manzon Allaah dashi sama da wanda Allaah ya bashi.
Yarda da kuma imani da abinda yazo daga wajen Allaah shine zama lafiya ga musulmi, kokari kawo ko aikata wani abu sabani abinda yazo daga wajen Allaah shike kai mutum zuwa ga bid'a!
Duk mutumida kaga ya makalikale ma bidi'a bazai fita daga ciki wadana abubuwan ba
1. Kodai ya kago wani abu sabani na shari'a ko kishiyan ta
2. Ko dai yakara (wuce iyaka)
3. Ko ragewa
Wadana sifofi guda uku duka dan bidi'a bazai kubuta daga gare su ba, kuma abinda yake kai su ga wanna shine bin son zuciya da son rai.

Allaah Yace: ﴿ فَإِن لَّمْ يَسْتَجِيبُوا لَكَ فَاعْلَمْ أَنَّمَا يَتَّبِعُونَ أَهْوَاءَهُمْ ۚ وَمَنْ أَضَلُّ مِمَّنِ اتَّبَعَ هَوَاهُ بِغَيْرِ هُدًى مِّنَ اللَّهِ ۚ إِنَّ اللَّهَ لَا يَهْدِي الْقَوْمَ الظَّالِمِينَ﴾
[ القصص: 50]

Toh idan basu amsa kiran ka ba na hujoji da dalilai dakazo dashi daga wajen Allaah, to ka sani kurum suna bin rayoyin da son zuciyan su ne wanda shaida ya kawata masu wanda babu dalili, wanine yafi bata samada wanda ke bin raayinsa da son zuciya batare da karba shariya wanda yazo daga waien Allaah ba, lale Allaah ba zai shariyar da azallumai masu kin gaskiya ba.

Da zara mutum yafara bin son zuciya toh da sanu zai fara bidi'a ta yanda zai samu dama kirikiro abinda zuciyansa ke so sabani na Allaah da Manzonsa. Mafi yawa yan bidi'a na yanzu suna da Akida اصحاب طاعة لا يراد الله بها masu biyeya ga wanda Allaah bai nufi ayi ba, kuma suna cewa dole Allaah ya karba yabaka lada mai tsoka ladan ma yafi na wanda ya bada umarni ayi.
قال الإمام عبد القاهر البغدادي في كتابه (الفرق بين الفرق)اصحاب طاعة لا يراد الله بها ـ زعم هؤلاء أنه يصح وجود طاعات كثيرة ممن لا يريد الله تعالى بها. كما قاله أبو الهزيل وأتباعه من القدرية.

انظر الملل والنحل للشهرستاني.
ومقالات الإسلاميين و اختلاف المصلين - الإمام أبي الحسن الأشعري

Shi yasa suke ta kokari kirikira abubuwa suna jinginawa ga addini Allaah kuma suna gani wanda ba yarda da wanna ba toh ba musulmi bani a bisa riyawan su, shi yasa ibadodi gasuna ba iyaka masu kishiyan ta na Allaah.
Shi yasa magabata ba su saurara ma yan bidi'a ba ko kadan .

قال الإمام أحمد في أصول السنة ص ٣٧ (و ليس في السنة قياس، ولا تضرب لها الأمثال، ولا تدرك بالعقول ولا الأهواء، إنما هو الاتباع وترك الهوى)
Yace: babu kiyasi a sunnah [ai a aqeeda] ba buga ma aqeeda misali [ai sunaye Allaah da sifofinSa] hankali da son zuciya ba zasu iya riskan [siffa Allaah da zatinSa ba] kurum sunnah[Aqeeda] bi ne kawai da barin raayi.

فقد ذكر الإمام البربهاري رحمه الله في كتابه شرح السنة
واعلم -رحمك الله- أنه ليس في السنة قياس، ولا تضرب لها الأمثال، ولا تتبع فيها الأهواء، بل هو التصديق بآثار رسول الله -صلى الله عليه وسلم- بلا كيف ولا شرح، ولا يقال: لِمَ ولا كيف،
قال لابن أبي زمنين في كتاب اصول السنة من باب: النهي عن مجالسة أهل الأهواء: قَالَ مُحَمَّدٌ: وَلَمْ يَزَلْ أَهْلُ اَلسُّنَّةِ يَعِيبُونَ أَهْلَ اَلْأَهْوَاءِ اَلْمُضِلَّةِ، وَيَنْهَوْنَ عَنْ مُجَالَسَتِهِمْ وَيُخَوِّفُونَ فِتْنَتَهُمْ وَيُخْبِرُونَ بِخَلَاقِهِمْ، وَلَا يَرَوْنَ ذَلِكَ غِيبَةً لَهُمْ وَلَا طَعْنًا عَلَيْهِمْ.

Magabata ba su daga kafa ga yan bidi'a domi bidi'a itace matakin farko da mutum ke farawa daga na sai ya shiga shirka daga shirka sai kafarici Allaah yakare mu.

Mu hadu fitowa na gaba In Sha Allaah.

Muslim Islam Z Alhassan

Ku kasance tare da mu a

Facebook:
https://m.facebook.com/dobecauseofAllaah

Telegram:
https://t.me/dobecauseofAllaah

WhatsApp:
https://chat.whatsapp.com/JvS0nPJse7L0lhHP429BPD

Mal Zulkiflu Hussaini Abulmasa'a  Yace: ( Bai kamata muslumi yayi abu ba tare da niyya ba, domi niyya ita ke bambata ka ...
29/11/2024

Mal Zulkiflu Hussaini Abulmasa'a Yace: ( Bai kamata muslumi yayi abu ba tare da niyya ba, domi niyya ita ke bambata ka da dabbar)

A ciki magana mallam zamu faidantu cewa lale aiki sai da ilimi ingantace domi ilimi shi ke jagoranta mutum ga ko wani aiki dazaiyi don samu kusanci ga Allaah, hakana a harikokinsa na yau da kulum masama abinda shafi duniyansa, Mal عبدالرحمن الاخضري yake cewa a ciki littafinsa مختصر خضري yace ولا يحل له أن يفعل فعلاً حتى يعلم حكم الله bai halista ga ko wani muslumi ya aikata ko wani aiki ba sai yasan hukunci Allaah, mana shini bai kamata mutum yayi ko wani aiki ba sai yana da ilim hukunce hukunce da Allaah ya gindaya ga wanna aikin.
Domin idan mutum yayi aiki a bisa ilim ba zai da mu da zargi masu zargi ba bazai damu da yan chechekuce ba.
Amma mutum da yayi aiki a bisa son zuciya ko son rai ko a bisa jahilici yana wahala aikinsa ya kubuta daga riya da shirka.
ابن بطال yace : العمل لا يكون إلا مقصودا - يعني متقدما ، وذلك المعنى هو علم ما وعد الله عليه بالثواب .
Yace aiki bazai kasance ba saida manufa, ana gabatar da ilimi kafin aiki kuma shine manar ilimi da Allaah yayi alkwali bada sakamako a gobe al-qiyama.
وقال ابن المنير : أراد أن العلم شرط في صحة القول والعمل ، فلا يعتبران إلا به ، فهو متقدم عليهما لأنه مصحح النية المصححة للعمل

Ana nufi cewa lale ilim sharadi ne na inganta magana da kuma aiki, ba lura da magana da kuma aiki sai da ilimi, ilimi shi ake gabatarwa akan magana da kuma aiki, domi lale inganci niyya shine zai inganta aiki.

Kena ilim shike ingata niyya idan babu ilimi to niyya tana iya gurbacewa.

Ilimi shike inganta aikin bawa
Ilimi shike tsarkake aikin bawa daga shirka
Ilimi shike tsarkake aikin bawa daga riyya
Ilimi shike sa bawa ya samu karbuwa a gurin Allaah
Ilimi shike sa bawa yasamu daukaka duniya da lahira

Mall Yace: (Bai kamata muslumi yayi abu ba tareda niyya ba) ai yana nufi bai kamata muslumi yayi wani aikin na ibada wanda ake nima ladda a wajen Allaah da kuma samu mafifici makoma a gurin Allaah ba tareda ingantace niyya ba, domi idan niyya yayi kyau toh aiki zayi kyau kuma za samu ladda da rabo a gurin Allaah saboda fadin Annabi Sallallaahu Alyhim wassallam Yace (إنما الأعمال بالنيات، وإنما لكل امرئ ما نوى)
dukani aiki sai da niyya, kuma ko wani mutum yana samu ladda abin yayi niyya ne. Bukhari da Muslim.
Wani lokaci mutum yakanyi niyya aiki maikyau amma aikin baiyi kyau ba amma saboda kyakkyawa niyya sai yasamu ladda.
عن عمرو بن العاص أنه سمع رسول الله صلى الله عليه وسلم قال إذا حكم الحاكم فاجتهد ثم أصاب فله أجران وإذا حكم فاجتهد ثم أخطأ فله أجر
Idan alkali yayi kokari yin adalici wajen hukunci sai yadace da daide zai samu lada biyu idan kuma yayi kuskure zai samu ladda daya. Bukhari da Muslim

Hakana idan mutum yayi niyya aiki maikyau kuma baisamu yi ba zaa bashi lada. Saboda fadi Annabi Sallallaahu Alyhim Wassalam إذا هم بحسنة فلم يعملها فاكتبوها حسنة فإن عملها فاكتبوها عشرا
Idan mutum yayi niyya aiki maikyau bai samu dama aikata ta ba za bashi lada daya idan ya aikata ta za bashi lada goma. Muslim.

Yace: (domin ita niyya ita ke bambata ka da dabbar) Saboda dabobi basu da manufa kuma basu da zabi hakana basu iya bambamcewa, tunani su kawai suyi yawo ciki jaji da daji su samu abinda zasu ci suyi kalaci basu da wata manufar na kyautata niyya ko kuma tunani gobe! Dabobi basu da hankali, hankali yakubuce masu, idan dan adam ya lalace sai yazama kamar dabobi koda kana gani shi da siffar mutane.

Mutumida bashi da ilimi zaka same shi yana kamar da dabba wani lokaci ma yakan wuce dabbobi waje bata. Allaah Wanda Ya dauka Yace: وَلَقَدْ ذَرَأْنَا لِجَهَنَّمَ كَثِيرًا مِّنَ الْجِنِّ وَالْإِنسِ ۖ لَهُمْ قُلُوبٌ لَّا يَفْقَهُونَ بِهَا وَلَهُمْ أَعْيُنٌ لَّا يُبْصِرُونَ بِهَا وَلَهُمْ آذَانٌ لَّا يَسْمَعُونَ بِهَا ۚ أُولَٰئِكَ كَالْأَنْعَامِ بَلْ هُمْ أَضَلُّ ۚ أُولَٰئِكَ هُمُ الْغَافِلُونَ

Allaah Yace lale mu halice dayawa daga ciki aljani da mutane domi wata! Mutane ne gasu da zuciya amma basu a fahimta ayoyin Allaah bale ma suyi tadaburi, zuciyan su ba ta karba gaskiya bale ma suyi aiki dashi, gasu da idonuwa amma basu a gani da su ai basu gane gaskiya saboda bata dake tare dasu ko sun gani gaskiya basu a aiki da ita, gasu da kunuwa amma basu a jin gaskiya da ita.
Wanna bala'i ta same su saboda kau da kai daga ayoyin Allaah ko an tonatar da su basu a wazantuwa sai Allaah yace wadana kamar dabbobi ne aa sun ma fi dabbobi bata saboda sun rafkana daga ayoyin Allaah.

Allaah ka shiriyar da mu baki daya a bisa abinda kake so kuma ka yarda dashi.

Muslim Islam Z Alhassan
(Usman Alhassan)

Ku kasance tare mu a

Follow us on

Facebook:
https://m.facebook.com/dobecauseofAllaah

Telegram:
https://t.me/dobecauseofAllaah

WhatsApp:
https://chat.whatsapp.com/JvS0nPJse7L0lhHP429BPD

27/12/2023
24/12/2023
STAY AWAY FROM CELEBRATING CHRISTMAS!!!Praise be to Allaah and blessings of Allaah be upon His Messenger and Chosen Prop...
24/12/2023

STAY AWAY FROM CELEBRATING CHRISTMAS!!!

Praise be to Allaah and blessings of Allaah be upon His Messenger and Chosen Prophet.

There is no doubt that celebrating Christmas is haraam, because it is an imitation of the kuffaar.

It is well known that the Muslims do not have any festival apart from Eidul-Fitr and Eidul-Adha, and the weekly “Eid” which is Friday (Yawmul-Jumu‘ah).

Celebrating any other festival is not allowed and is either of two things: either it is an innovation (bid‘ah), if it is celebrated as a means of drawing close to Allaah, such as celebrating the Prophet’s Birthday (Mawlid); or it is an imitation of the kuffaar, if it is celebrated as a tradition and not as an act of worship, because introducing innovated festivals is the action of the people of the Book who we are commanded to differ from, so how about if it is a celebration of one of their actual festivals?

Decorating the house with balloons at this time is obviously joining in with the kuffaar and celebrating their festival.

What the Muslim is required to do is not to single out these days for any kind of celebration, decorating or adornment, or special foods, otherwise he will be joining the kuffaar in their festivals, which is something that is undoubtedly haraam.

Ash-Shaykh Ibn ‘Uthaymeen (may Allah have mercy on him) said: Similarly it is forbidden for the Muslims to imitate the kuffaar by holding parties on these occasions, or exchanging gifts, or distributing sweets or other foods, or taking time off work and so on, because the Prophet (blessings and peace of Allaah be upon him) said: “Whoever imitates a people is one of them.” See: Fataawaa Ash-Shaykh Ibn Uthaymeen, (3/44).

Shaykhul-Islaam Ibn Taymiyyah said: It is not permissible for the Muslims to imitate them in any way that is unique to their festivals, whether it be food, clothes, bathing, lighting fires or refraining from usual work or worship, and so on.

And it is not permissible to give a feast or to exchange gifts or to sell things that help them to celebrate their festivals, or to let children and others play the games that are played on their festivals, or to adorn oneself or put up decorations.

In general, (Muslims) are not allowed to single out the festivals of the kuffaar for any of these rituals or customs.

Rather the day of their festivals is just an ordinary day for the Muslims, and they should not single it out for any activity that is part of what the kuffaar do on these days. See: Majmoo‘ Al-Fataawaa, (25/329).

It is not permissible for the Muslim to take religious matters lightly, he must practise his religion openly.

They practise their religion openly and display its symbols during these festivals; we should also openly reject their gifts and refuse to join them and help them in that, this is one of the teachings of our religion.

May Almighty Allaah save us from innovation and imitating the disbelievers.

Muslim Islam Z Alhassan

Follow us on

Facebook:
https://facebook.com/dobecauseofAllaah/

Telegram:
https://t.me/dobecauseofAlllaah

WhatsApp:
https://chat.whatsapp.com/K2xjWyQBJYt0TmrFXQ1EQR

Address

College Of Health Science And Technology
Jega
9003

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Muslim Students' Society of Nigeria. Collega of Health Technology, Jega posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share