22/05/2026
TSARABAR JUMA'A
YACE YA RASULULLAH ๏ทบ, KUKAN ME KAKE YI...!!!!!!
Annabi Muhammad ๏ทบ Manzon Allah Ne, Jagoran Alโumma Ne, Kuma Kaka Ne Ga Jikokinsa Amma Duk Da Haka Yayi Kuka Kamar ฦaramin Yaro Saboda Kewar Mahaifiyarsa.
Shekaru Hamsin Sun Wuce Tun Bayan Rasuwar Mahaifiyarsa, Sayyidah Aminah, Lokacin Yana ฦan Shekara Shida Kacal. A Wata Tafiya Daga Madina Zuwa Makka, Ayarin Annabi Muhammad ๏ทบ Ya Tsaya A Wani Wuri Mai Suna Al-Abwaโ.
Sai Annabi ๏ทบ Ya Nufi Wani Kabari Shi Kaษai Ya Zauna A Gefensa. Na ฦan Lokaci Akayi Shiru. Daga Nan Sai Ya Fara Kuka. Ba Hawaye Kaษai Ya Zubar Ba, Sai Dai Yayi Kuka Mai Tsanani Har Jikinsa Yana Rawa Saboda Baฦin Ciki. Da Sahabbansa S**a Ga Halin Da Yake Ciki, Suma S**a Fara Kuka Tare Dashi ๏ทบ, Alhali Basu San Dalilin Kukan Ba.
Daga ฦarshe, Umar Ibn Khaษษab ุฑุถู ุงููู ุนูู Yazo Ya Rungume Shi Yana Kwantar Masa Da Hankali Har Sai Da Yasamu Natsuwa. Sai S**a Tambaye Shi...
โYa Manzon Allah ๏ทบ, Meyasa Kake Kuka Haka?โ Sai Ya Amsa.. Wannan Shine Kabarin Mahaifiyata. Ziyartar Wannan Wuri Ya Tunatar Dani Ita... Kuma Ina Kewar Mahaifiyata.
ฦan Uwa Kasani Annabi Muhammad ๏ทบ Iya Shekara Shida Kacal Yayi Tare Da Mahaifiyarsa. Amma Bayan Shekaru Hamsin, Har Yanzu Yana Jin Raษaษin Zafin Rashinta Da Kewarta.
Kafin Kayi Korafi Game Da Iyayenka... Kafin Ka Nuna Rashin Godiya Garesu... Kafin Ka Rasa Haฦuri Dasu... Ka Tuna Irin Niโimar Da Allah Yayi Maka Da Kasancewarsu Tare Da Kai.
Ka Tambayi Wanda Ya Rasa Iyayensa Abinda Zai Bayar Domin Ya Samu Minti ฦaya Kacal Tare Dasu. Ka ฦaunace Su Yayin Da Kake Da Su. Ka Kyautata Musu Yayin Da Kake Da Damar Yin Hakan. Kayi Musu Adduโa Yayin Da Suke Raye Da Bayan Rasuwarsu.
Allah Yasa Mu Kasance Daga Masu Girmama Iyayensu Kuma Yayi Rahama Ga Iyayenmu Baki ฦaya. Ameen. โค๏ธ
daga isah yau adam fityanul islam gahsua yobe state