Sai Gausi Barhama

Sai Gausi Barhama Barhama kullu kulluhu

جمعة مباركة Zikirin Juma'aDaga cikin rukunan Tarikar TIJJANIYYA zikirin Juma'a yana da matukar muhimmanci,yan uwa muyi k...
05/12/2025

جمعة مباركة

Zikirin Juma'a

Daga cikin rukunan Tarikar TIJJANIYYA zikirin Juma'a yana da matukar muhimmanci,yan uwa muyi kokari a dinga ganin mu a cikin dahirar ba wai kawai mu dinga amsa sunan yaran SHEHU TIJJANI ba amma idan akazo dahira akasa ganin mu ba.

👉👉Halartar zikirin Juma'a yana kawowa mutum nutsuwa da kuma fadin zuciya,zakaji kanka tare da ALLAH da MA'AIKI S.A.W, zakaji kap duniya ba Abun da ke maka dadi fiye da zaman.

👉👉Zikirin Juma'a na kore kiyayyar juna da hassada da kulle kullen juna a zuciya, zakaji kowa ma ba ruwan ka dashi sai ALLAH da MANZON SA S.A.W, Zakaji inama a lokacin a dauki ranka ka koma ga mahalicci zuciyar na acikin irin wannan yanayin.

👉👉Zikirin Juma'a na mayar da ma'ajubi Harifi,a yayin da kake cikin dahirar zakana jin abun da Harifai keji k**ar kaima kana a cikinsu sai dai kakoma ma'ajubin ka idan aka tashi daga dahirar.

👉👉Zikirin Juma'a na kore yunwar mai jin yunwa yasa kaji kanka a koshe,sai dai yunwar ta dawo bayan katashi, yana sa mara lafiya yaji lafiyar sa ya cika k**ar ba wanda ma yakaishi lafiya.

Idan kayi fana'i acikin zikirin zakana jin wasu muryoyi wanda kai da kanka ma zaka tabbatar wannan muryar ba na mutane bane sai dai na Mala'iku tsarkaka.

ALLAH YASAKAWA SHEHU TIJJANI DA MAFIFICIN AL-KHAIRI

Post 002Daga inda muka tsaya a baya.    (c)- ga kuma Fadin ALLAH SWTفالينظر الإنسـٰن مم خلق # خلق من ماء دافق #يخرج من ب...
16/09/2025

Post 002

Daga inda muka tsaya a baya.

(c)- ga kuma Fadin ALLAH SWTفالينظر الإنسـٰن مم خلق # خلق من ماء دافق #يخرج من بين الصلب والترائب. Mutum yaduba dai daga abun da aka Halicce shi Halicce shine daga ruwa mai tunkude june (Maniyyi), shin wannan halittar dan Adam din da akayi daga maniyyi ya janye kasantuwar halittar sa daga tabo?

5. Daga karshe ina mai fada wa Mallam Usman mai dubun Isa cewa akwai hikimar ALLAH SWT acikin halitta wanda ba kowa ke ganewa ba sai masana, yak**ata musan cewa idan ALLAH na magana yasan abun da yake fada ba wai yana warware maganar baya bane ba.

(a)- Manzon ALLAH S.A.W Hasken ALLAH ne baya nufin SHUGABA S.A.W sashe ne daga ALLAH k**ar yadda kasantuwar halittar dan Adam daga Ruhin ALLAH baya nufin dan Adam sashe ne daga ALLAH.

(b)- mu kan yi amfani da kalmar,abu kaza halittar ALLAH wanda kasantuwar abun halitta ne na ALLAH baya nuna cewa sashe ne daga ALLAH,mu kan ce kasar ALLAH k**ar yadda yazo a Ayah وأرض الله واسعة, wanda akan baya nuna cewa kasar sashe ne daga ALLAH duk da anyi Idwafar kalmar zuwa ga ALLAH SWT, akan ma kasancewar SHUGABA S.A.W Hasken ALLAH baya nuna cewa Annabi sashe ne na ALLAH duk da an masa Idwafa zuwa ga ALLAH

Post 0001TSOKACI A KAN MUQABALAR MAL. USMAN(Mai Dubun Isa) da MAL. SHEHI AHMAD(Tajul Izzi).Bismillah wassalatu wassalamu...
16/09/2025

Post 0001

TSOKACI A KAN MUQABALAR MAL. USMAN(Mai Dubun Isa) da MAL. SHEHI AHMAD(Tajul Izzi).

Bismillah wassalatu wassalamu Alah RASULILLAH.

da farko dai ina mai rushe hujjojin da Mal Usman yakawo a wajen MUQABALAR da dalilai k**ar haka
1. Yashiga cikin litaffin FAIDHUL AHMADY ya dauko Hadisin Sayyiduna Jabir k**ar A littafin yasamo asali duk da shima yace an dauko Hadisin ne daga wani waje.

2.Cewa da yayi Hadisin babu shi da ma'anar wai bai da asali,wannan maganar ba na ilimi bane shi kanshi don Ba zai yiyu a kore abu don yasaba maka ba duk da cewa sabani ne aka samu akan Hadisin ba wai babu shi bane ba k**ar yadda Mal Usman yafada.

3. Maganar Mal Usman na cewa duk Hadisin da bai cikin kutubu-Sitta wai babu Hadisin,Wallahi mai irin wannan maganar sai Jahili murakkab,ga Litattafan Hadisi wanda Malamai s**a yadda lallai Hadisai ne k**ar su Muwatta Malik wanda Magabata ke cewa mafi Alkhairin Littafi Rasmiyyah bayan AL-QURA'NI toh Muwatta ne Amma Mal Usman kawai yace ar Muwattan ma idan Hadisi na a cikin ta Amma babu a kutubu-Sitta toh Hadisin an tasheshi daga aiki,ga kuma Litattafan IMAM AHMAD BN ANBAL wanda Malamai sun tabbata yafi sauran Limamai guda ukun rawaito Hadisi Amma duk an kore nasu an tabbatar da kutubu-Sitta wai sune kadai Litattafan Hadisi.

4. Maganar Mal Usman cewa idan ar ALLAH SWT ya halicci SHUGABA daga Hasken sane Ina wannan ingantaccen Hadisin da ke cewa كلكم من آدم وآدم من تراب. Da dukkan girmamawa Mal Usman bai san menene Malamai suke cewa "Mukarana tsakanin nassosi guda biyu masu karo da juna ba",

(a)-da farko dai akwai Qaidar Larabci wanda Manzon ALLAH S.A.W cewa yayi dukkan ku ba wai dukkan mu ba

(b)- Akwai fadin ALLAH S.W.T فَإِذَا سَوّيْتُهُ وَنَفَخْتُ فِيهِ مِن رّوحِي فَقَعُواْ لَهُ سَاجِدِينَ
Ayar na nuna cewa Annabi Adam yana dauke da ruhin ALLAH SWT,ga kuma Kuma Annabi Isah Ruhullah,kaga daga nan idan dai lallai ya wajaba mutum yazam tabo k**ar yadda Annabi Adam yake toh hakan ma yak**ata mutum yazam Ruhin ALLAH k**ar Adam.

Raudor su Manya Iyayen yaraRaudor SAYYIDA ZAINABUL KUBRA diyar SAYYIDA FATIMATU ZA'ARAHU jikar SAYYIDUL UJUDI SOLLALLAHU...
02/09/2025

Raudor su Manya Iyayen yara

Raudor SAYYIDA ZAINABUL KUBRA diyar SAYYIDA FATIMATU ZA'ARAHU jikar SAYYIDUL UJUDI SOLLALLAHU ALAIHI WASALLAM ALLAH yakara yarda da ita da uwar tata.. ALLAH yakara yarda da IMAM ALI

AMSA A FILI ni dai a iya karatun wannan littafin na gane matsayin da yak**ata na ajiye makiyin SHEHU TIJJANI.Wannan shin...
31/08/2025

AMSA A FILI

ni dai a iya karatun wannan littafin na gane matsayin da yak**ata na ajiye makiyin SHEHU TIJJANI.

Wannan shine littafin MAULANA SHEHU IBRAHIM INYASS RTA wanda yayi sharhin littafin babban yayanshi (AL-BUDURU SUTOHI sharhi MURHAFA'ATIL QUTTOHI).

A cikin wannan littafin babu kalar fushin da SHEHU bai nuna ba a kan wanda yataba masa janabin SHEHU TIJJANI, Wanda nima a kan wannan fahimtar nake tunanin tsakanina da makiyin SHEHU TIJJANI toh ba sulhu sai dai in yatuba

ZIKIRIN JUMA'A Daga cikin rukunan Tarikar TIJJANIYYA (ZIKIRIN JUMA'A) yana da matukar muhimmanci,yan uwa muyi kokari a d...
29/08/2025

ZIKIRIN JUMA'A

Daga cikin rukunan Tarikar TIJJANIYYA (ZIKIRIN JUMA'A) yana da matukar muhimmanci,yan uwa muyi kokari a dinga ganin mu a cikin dahirar ba wai kawai mu dinga amsa sunan yaran SHEHU TIJJANI ba amma idan akazo dahira akasa ganin mu ba.

👉👉Halartar ZIKIRIN JUMA'A yana kawowa mutum nutsuwa da kuma fadin zuciya,zakaji kanka tare da ALLAH da MA'AIKI S.A.W, zakaji kap duniya ba Abun da ke maka dadi fiye da zaman.

👉👉 ZIKIRIN JUMA'A na kore kiyayyar juna da hassada da kulle kullen juna a zuciya, zakaji kowa ma ba ruwan ka dashi sai ALLAH da MANZON SA S.A.W, Zakaji inama a lokacin a dauki ranka ka koma ga mahalicci zuciyar na acikin irin wannan yanayin.

👉👉 ZIKIRIN JUMA'A na mayar da ma'ajubi Harifi,a yayin da kake cikin dahirar zakana jin abun da Harifai keji k**ar kaima kana a cikinsu sai dai kakoma ma'ajubin ka idan aka tashi daga dahirar.

👉👉ZIKIRIN JUMA'A na kore yunwar mai jin yunwa yasa kaji kanka a koshe,sai dai yunwar ta dawo bayan katashi, yana sa mara lafiya yaji lafiyar sa ya cika k**ar ba wanda ma yakaishi lafiya.

Idan kayi fana'i acikin ZIKIRIN zakana jin wasu muryoyi wanda kai da kanka ma zaka tabbatar wannan muryar ba na mutane bane sai dai na MALA'IKU tsarkaka.

ALLAH YASAKAWA SHEHU TIJJANI DA MAFIFICIN AL-KHAIRI

27/08/2025

Kowa yakawo baiti daya na diwani mai farawa da SALAMUN .
👇👇

سلام على طه الأمين جليسي # بوقت قيامي مثل وقت جلوسي

Daga cikin Karamomin Gausul Barayah kenan, baku ma ga komai ba tukunna
25/08/2025

Daga cikin Karamomin Gausul Barayah kenan, baku ma ga komai ba tukunna

Assheikh Muhammad Baba Lamine a yayin ziyarar Morocco Gidan MAULAL MAWALY ASSHEIKH AHMAD BN MUHAMMAD ATTIJJANY RTA
24/08/2025

Assheikh Muhammad Baba Lamine a yayin ziyarar Morocco Gidan MAULAL MAWALY ASSHEIKH AHMAD BN MUHAMMAD ATTIJJANY RTA

BAN SANI BA KO NI KADAI NE NA LURA DA HAKA?A shekarun baya tun ana Mauludi saura wata daya ko biyu karnukan Wahabiyya su...
24/08/2025

BAN SANI BA KO NI KADAI NE NA LURA DA HAKA?

A shekarun baya tun ana Mauludi saura wata daya ko biyu karnukan Wahabiyya suke fara yi mana haushi suna s**ar MAULUDI don su ɓata wa masoya Annabi rai zukatanmu su ƙuntata mu shiga cikin watan da damuwa. Amma bana sai abin ya zo da babban sauyi, domin Zakin Faidah duk ya kwashe mana karnukan ya zuba mana su a cikin aji ya aje masu ƙasusuwa ya bar su suna ta gurgura har watan ya k**a sun kasa cinyewa b***e su gama su juyo kan Mauludin Manzon Allah (S.A.W). 😅 Gashi mun shiga watan salin alin, hankalinmu kwance. Yau Lahadi muna 1 ga watan Rabi'ul Auwal, Alhamdulillah.

Wallahi ko iya nan Zaki ya yi wa Annabi Muhammadu (S.A.W) babbar hidima, kuma ya ci babbar nasara akan karnukan Wahabiyya maqiya Annabi Muhammadu (S.A.W).

Allah Ka ƙara yi wa wannan Zaki gudunmawa da ƙuwwarka ta kowane ɓangare, ya tunkari kowane maƙiyin Annabi na gida ko daji.

Copied✔️✔️✔️

Raudor su Manya Iyayen yaraRaudor SAYYIDATU NISA'IL HALAMIN (ASSAYYIDA FATIMATU BINTU RASULILLAH) matar SAYYADI ALIYU BN...
24/08/2025

Raudor su Manya Iyayen yara

Raudor SAYYIDATU NISA'IL HALAMIN (ASSAYYIDA FATIMATU BINTU RASULILLAH) matar SAYYADI ALIYU BN ABI TALIB,uwar Tagwaye

Sollallahu Alah Sayyidina wo an Sayyida,Wo Radhiyallahu an Imam wo sibtai'n

Address

Bida
022

Telephone

+2348105391926

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Sai Gausi Barhama posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Place Of Worship

Send a message to Sai Gausi Barhama:

Share