Sheikh Zakzaky Ikon Allah

Sheikh Zakzaky Ikon Allah Labbaika Ya Rasulullah!

ISLAMIC MOVEMENT  NIGERIA REFUTES  FALSE CLAIMS OF CHRISTIAN  GENOCIDEBY Professor Abdullahi DanladiResource ForumIslami...
03/11/2025

ISLAMIC MOVEMENT NIGERIA REFUTES FALSE CLAIMS OF CHRISTIAN GENOCIDE

BY Professor Abdullahi Danladi
Resource Forum
Islamic Movement Nigeria

The Islamic Movement in Nigeria, under the leadership of Sheikh Ibraheem Zakzaky, has always stood firmly for peaceful coexistence, justice, and unity among all Nigerians, irrespective of religion, ethnicity, or political leaning. The Movement regards Islam and Christianity as two great faiths of divine origin that call humanity to righteousness, compassion, and justice. It believes that both Muslims and Christians have far more in common in their moral teachings than in the superficial differences that have been exploited for selfish political ends.
At the heart of the Movement’s message is the conviction that Nigeria’s crisis is not religious but moral and political it is a crisis born of corruption, greed, and a deliberate manipulation of the masses by a morally bankrupt elite. While Muslims and Christians are often incited to hate and suspect each other, the real enemies of the nation are those who plunder its resources and perpetuate injustice but remain united in their corruption. As Sheikh Ibraheem Zakzaky has repeatedly declared, “The poor Christian and the poor Muslim have no conflict; their common enemy is the unjust system that enslaves them both.”
It is against this backdrop that the Islamic Movement views with deep concern and disapproval the recent allegations by U.S. President Donald J. Trump, who accused the Nigerian government of allowing or supporting “genocide against Christians,” and threatened to redesignate Nigeria as a “Country of Particular Concern.” Trump’s claims, echoed by a few pro-war voices in the U.S. Congress, suggest that “radical Islamists” are carrying out “mass slaughter” of Christians in Nigeria, and that U.S. troops might be deployed to protect them.

The Islamic Movement in Nigeria categorically rejects these allegations as false, inflammatory, and dangerous, describing them as a continuation of Western propaganda designed to sow discord and justify foreign interference in African affairs. Such sweeping and unfounded accusations ignore the complex socio-political realities of Nigeria and reduce its multifaceted challenges to a simplistic and divisive religious narrative.

In reality, both Muslims and Christians have been victims of insecurity, banditry, terrorism, and government repression in equal measure. Villages in the predominantly Muslim North have been wiped out by armed groups just as churches and Christian communities have suffered attacks elsewhere. These tragedies are not the result of an Islamic war against Christianity, but the consequence of a failed political order that thrives on corruption, poverty, injustice, and impunity.

The Islamic Movement finds it deeply hypocritical that Western politicians who have supported wars, occupations, and bombings in Muslim countries, killing millions of innocent people now pretend to be defenders of human rights and religious freedom in Africa. The Movement believes that the so-called concern for Christians in Nigeria is not born out of compassion, but out of a geopolitical agenda to divide Nigerians, weaken their unity, and pave the way for foreign manipulation of the nation’s resources and policies.

Supporting this position, the Nigerian government itself, through a statement by Kimiebi Imomotimi Ebienfa, spokesperson for the Ministry of Foreign Affairs, has rejected the U.S. President’s claims, affirming that “Nigerians of all faiths have long lived, worked, and worshipped peacefully.” The government reaffirmed its commitment to “fighting terrorism, strengthening interfaith harmony, and protecting the lives and rights of all its people.” The Islamic Movement welcomes this official stance and urges the government to complement words with sincere action by ensuring justice, fairness, and equity across the nation. These are conditions which are indispensable for genuine peace.
The Islamic Movement in Nigeria further warns that foreign powers have historically used religion as a weapon to destabilize nations and create excuses for intervention. The labeling of Nigerian Muslims as “radical Islamists” is part of a long-standing Western narrative that equates Islam with violence and demonizes Muslim communities globally. This narrative not only misrepresents Islam but also endangers interfaith relations, as it fosters suspicion, fear, and hostility among ordinary citizens who have lived peacefully side by side for centuries.

For decades, the Movement has worked tirelessly to promote interfaith dialogue and mutual respect. Its members have visited churches during Christmas and Easter, and Christian leaders have been received at Islamic Movement gatherings in gestures of brotherhood and solidarity. The Movement has condemned every attack on churches, just as it has condemned attacks on mosques and processions. Its guiding principle remains that any attack on innocent lives, regardless of religion, is an attack on humanity and a violation of divine law.

The Movement continues to stress that true peace cannot exist without justice. Nigeria’s leaders must abandon the politics of deceit and division and focus on eradicating corruption, poverty, and insecurity. The people must realize that religious conflict serves only the interests of those who loot public funds and exploit national disunity. When the masses are divided, the corrupt elite remain secure in their power; when the masses unite, tyranny crumbles.

In conclusion, the Islamic Movement in Nigeria calls on both Muslims and Christians to reject the poisonous narratives being promoted by foreign powers and local opportunists. Nigerians must refuse to be pawns in the game of global politics. Instead, they should draw strength from their shared faith in God, their common suffering under bad governance, and their collective hope for a just and peaceful nation.

The Movement’s message is clear: our unity as Nigerians is stronger than the falsehoods that seek to divide us. The real war is not between Christians and Muslims, rather it is between truth and falsehood, justice and corruption, sincerity and deceit. And until we unite to confront that reality, the cycle of manipulation will continue. The Islamic Movement stands firmly for peace, justice, and unity, rejecting every attempt be it foreign or local to turn Nigerians against one another in the name of religion.

31/10/2025

Wannan haka yake

Ku, waɗanda har yanzu kuna matasa, Allah Ya albarkace ku da ni’imar samartaka, ku yi ƙoƙari ku sa rayuwarku ta zama mai ...
11/08/2025

Ku, waɗanda har yanzu kuna matasa, Allah Ya albarkace ku da ni’imar samartaka, ku yi ƙoƙari ku sa rayuwarku ta zama mai ma’ana. Kada ku ɓata wannan damar, ku rasa wannan abin da kuka samu. Wannan ƙarfi amanar da Allah Ya ba ku ne, don haka ku yi amfani da shi a tafarkinSa. Yin amfani da wannan ƙarfi a tafarkin Allah yana nufin amfani da shi don amfanin al’umma da alherin ƙasa ta Musulunci. Yana nufin amfani da shi wajen ƙarfafa Musulunci.

Imam Khomeini
16 ga Oktoba, 1978

Imam Khomaini - Hausa
08-08-2025

JAWABIN IMAM ZAYN AL-‘ABIDIN (A.S) A FADAR YAZIDWata rana, IMAM ZAYN AL-‘ABIDIN (A.S) aka kira shi zuwa fadar Yazid, azz...
23/07/2025

JAWABIN IMAM ZAYN AL-‘ABIDIN (A.S) A FADAR YAZID

Wata rana, IMAM ZAYN AL-‘ABIDIN (A.S) aka kira shi zuwa fadar Yazid, azzalumin Banu Umayya. Yazid ya shirya wani mai jawabi wanda aka umarce shi da ya zagi Imam Ali (A.S) da ƴaƴan SAYYIDA ZAHRA (S.A).

Imam ya ji wannan zagi da ɓatanci, sai ya kalli Yazid ya ce:
Idan ka yarda, zan hau wannan minbari na katako in yi magana?
Yazid bai so ba, amma saboda matsin lambar daga wasu, sai ya ba shi dama. Da IMAM ZAYN AL-‘ABIDIN (A.S) ya hau minbari, ya fara da yabon ALLAH DA MANZONSA (S.A.W), cikin hikima da lafazi irin na ANNABAWA, sannan ya ce:

Ya ku mutane! Wanda ya san ni ya san ni. Amma wanda bai san ni ba, to ya sani cewa:
Ni ne Ali ɗan Husain ɗan Ali bn Abi Talib.
Ni ne ɗan wanda ya yi aikin Hajji.
Ni ne ɗan wanda ya yi tafiyar Tawaf da Sa’ayi a Ka’aba.
Ni ne ɗan Zamzam da Safa.
Ni ne ɗan Fatima Zahra (S.A).
Ni ne ɗan wanda aka sare kansa ta baya.
Ni ne ɗan wanda ya rasu yana jin ƙishirwa.
Ni ne ɗan wanda aka hana ruwa, alhali halittu duk suna da ikon sha.
Ni ne ɗan Manzon Allah (S.A.W).
Ni ne ɗan wanda aka kashe a Karbala.
Ni ne ɗan wanda abokansa s**a kwanta cikin ƙasa.
Ni ne ɗan wanda aka k**a iyalansa aka rika yawo da su cikin kunci da kaskanci.
Ni ne ɗan wanda yaran da ba su da laifi aka yanka su.
Ni ne ɗan wanda sansanin iyalinsa aka ƙone.
Ni ne ɗan wanda aka ɗaga kansa a kan ƙusa da sūda.
Ni ne ɗan wanda aka tozarta ahlul-bait dinsa a Karbala.
Ni ne ɗan wanda aka bar jikinsa a ƙasa amma aka kai kansa wata ƙasa a kan Mashi.
Ni ne ɗan wanda babu kowa da shi sai maƙiya.
Ni ne ɗan wanda aka kai ƴaƴansa da matansa daga Karbala zuwa Sham a cikin ƙuncin kulle.
Ni ne ɗan wanda aka bar shi ba da taimakoba.

SANNAN IMAM YA CE:

Ya ku mutane! Allah ya ba mu falala guda biyar:

1. Mala’iku suna sauka a gidajenmu.
2. Gidajenmu ne asalin annabci da sakonni.
3. Mu ne tushen ilimi da hanyar shiriya.
4. Shuja’a da fasaha, duk daga gidajenmu suke.
5. Muna da matsayi mai girma a sama da ƙasa da mu ne Allah ya halicci duniya.

SANNAN YA CE:
Wanda yake ƙaunarmu zai kasance a Cikin Aljanna, amma wanda ya ƙi mu zai kasance cikin halaka a ranar lahira.

Da mutane s**a ji haka, s**a fara kuka da ɓacin rai da ihu. Yazid ya firgita, sai ya umurci mai kiran salla da ya katse Imam ta hanyar kiran azan.

Mai kiran azan ya fara da:
(Allahu Akbar.)
IMAM YA CE: Ka ambaci girman Allah. Wannan gaskiya ce.

YA CE:
(Ash-hadu an la ilaha illa Allah.)
IMAM YA CE:
Ni ma ina bada wannan shaida.

YA CE:
(Ash-hadu anna Muhammadan Rasulullah.)
IMAM YA FASHE DA KUKA, YA CE:
Ya Yazid! Ina roƙonka da sunan Allah, ka faɗa: Muhammad (S.A.W) yayana ne ko naka?

Yazid ya ce: "Naka."
IMAM YA CE:
To me ya sa ka kashe ahlul-bait dinsa?

Yazid bai iya magana ba, sai ya bar fadar yana cewa:
(Laa haajata li bi al-salah) – “Ban da buƙata da salla!”

Sannan wani mutum mai suna Munhal bin ‘Amr ya tambayi Imam:
"Ya ɗan Manzon Allah, ya ya halinka?"
IMAM YA CE:
Kana tambayata alhalin mahaifina an kashe shi, abokansa an hallaka, iyalina an kame su, an ƙwace rigunansu, ba mu da kayan sutura, muna cikin kulle da wulaƙanci. Kuma maƙiya suna yi mana ɓatanci, muna jiran mutuwa kowace rana.

IMAM YA CE:

Mutane suna alfahari da cewa Annabi daga cikinsu ne, amma su ne s**a kashe mu, s**a wulaƙanta mu, s**a wawashe mu, s**a tozarta mu! An mayar da mu k**ar bayi a gaban al’umma!
A wannan lokacin kuka da ihu s**a karade fadar Yazid. Yazid ya kalli wani daga cikin barorinsa, ya ce:
Kai ne ka haifar da matsala! Kana so ka ruguza mulkina da wannan saurayi?

MUTUMIN YA CE:
Wallahi ban san cewa wannan saurayi yana da irin wannan fahimta da fasaha ba!

Yazid ya ce:
Ba ka san cewa wannan daga Ahlul Bait ba ne tushen annabci da hikima?

To sai wani daga cikin masu kiran salla ya ce:
To Yazid, idan ka san haka, me ya sa ka kashe mahaifinsa?
Yazid ya fusata, sai ya ba da umarni:
A yanka masa kai!

Wa musibata 😭😭 wa Hussain 😭 😭

HANYOYIN RUWAYA:
Maqtal Abi Mikhnaf shafi na 135
Bihar al-Anwar J. 10, shafi na 233
Riyad al-Quds J. 2, shafi na 328
Rawdat al-Ahbab

Ya kyale Babban Kamfani da tarin Dukiya saboda Addini...Edoardo Agnelli wanda ake kira da Hisham Aziz ko Mahdi bayan mus...
10/06/2025

Ya kyale Babban Kamfani da tarin Dukiya saboda Addini...

Edoardo Agnelli wanda ake kira da Hisham Aziz ko Mahdi bayan musuluntarsa, shi ne ɗa kaɗai ga fitaccen attajirin Italiya Gianni Agnelli, wanda ya kafa kamfanin Fiat.

An haifeshi a birnin New York (Amurka) a ranar 9 ga Yuni 1954, kuma ya girma tsakanin Italiya, Birtaniya (Atlantic College), da kuma Amurka (Princeton), inda ya karanci adabin zamani da falsafa.

Da farko ya musulunta ne a Sunnah amma bayan ya haɗu da wani Malami ɗan Shi'a Almajirin Imam Khumaini sai ya fahimci Shi'a kuma ya ziyarci Iran a lokacin har s**a gana da Sayyid Khamene'i ya jasu Sallah.

Anyi ta kai ruwa rana tsakanin sa da mahaifinsa akan abin da yake yi na addini, babban damuwar mahaifinsa shine ya za'a ce ya musulunta kuma a hakan ma ya zama Shi'a, lalle suna cikin damuwa saboda makomar dansa.

Bayan hujumi da yasha daga karshe an tsinci gawarsa a wani kogi bayan anje an jefa shi a ciki, anyi gaggawar binne shi ba tare da wani bincike ba na dalilin mutuwarsa. Yayi Shahada a shekarar 2000 cif.

Ya zama Shahidi kuma an masa Kabari anan Makabartar Beheshti Zahra, duk da gangar jikinsa bata nan amma ana yin ziyara a wajen tare da addu'a.

Sun kyale duniya s**a k**a lahira kuma s**a inganta ta.

- Jafar Bala.

Eid Mobarak 🌹 عن امام الصادق(عليه السلام)من قلّم أظفاره يوم السبت أو يوم الخميس وأخذ من شاربه عوفي من وجع الأضراس ووجع ا...
07/06/2025

Eid Mobarak 🌹

عن امام الصادق(عليه السلام)من قلّم أظفاره يوم السبت أو يوم الخميس وأخذ من شاربه عوفي من وجع الأضراس ووجع العين.

Ma'ana:

An karbo daga Imam Sadik (S)
Duk wanda ya gyara farcen sa da gashin baki a Ranar Asabat ko Alhamis za'a bashi lafiyar hakori da idanu.

Madogara: Biharul Anwar, Juz'i na 73, shafina 121.

بارك الله لكم في أعمالكم الصالحة وتقبل منا ومنكم، عيد أضحى مبارك.






10/DhulHijja/1446
07/06/2025

07/06/2025
RANAR ASABAR CE RANAR LAYYA!بِسْمِ اللَّـهِ الرَّحْمَـٰنِ الرَّحِيمِ اللهم صل على محمد وعلى آل محمدDaga: Ofishin Sayyid ...
04/06/2025

RANAR ASABAR CE RANAR LAYYA!

بِسْمِ اللَّـهِ الرَّحْمَـٰنِ الرَّحِيمِ

اللهم صل على محمد وعلى آل محمد

Daga: Ofishin Sayyid Ibraheem Zakzaky (H)

Kamar yadda ya faru shekaru biyu da s**a gabata mun cika watan Zhul Qa'adah a bisa yaƙini da rashin ganin jinjirin watan Zhul Hijjah.

Mafi yawan kalandodi sun ƙiyasta ranar Juma'a ne a matsayin 10 ga watan Zhul Hijjah 1446. Irin wannan ma'auni a kan riƙa amfani da shi a ayyukan yau da kullum, amma don ayyukan ibadodi, k**ar fara azumin watan Ramadan da Sallah Ƙarama (Idil Fitir) da Layya, dole sai an ga jaririn wata ranar 29, ko kuma a cika watan kwana 30.

A ranar Talata 29 ga watan Zhul Qa'adah mun sa an duba wata a kusan ko'ina a faɗin ƙasar nan, amma labarin da muka samu shi ne: ba a ga wata ba. Har zuwa ranar Laraba da ta gabata mun tambaya a ko'ina amma labarin dai ke nan. Don haka ne ma muka bayar da sanarwa ranar Laraba ceawa watan Zhul Qa'adah ya cika kwana talatin (30) cur.

Saboda haka a bisa yaƙini ba ƙiyasi ba ranar Asabat mai zuwa ita ce ranar Layya. Ƴan'uwa suna iya halartar idi ranar Juma'a tare da sauran mutane, amma idan su a karan kansu ne za su yi idin, to, sai ran Asabat. Yanka kuwa tilas sai ranar Asabat.

Mun jira har yau ne domin ko za mu iya samun tabbacin ganin jinjirin wata ranar Talata don mu iya canza wannan matsayi. Amma ya zuwa yau Laraba ba mu sami tabbacin ganin jinjirin watan Zhul Hijjah a ranar Talata ba. Don haka matsayin namu na nan daram.

Kada a manta da ayyukan kwanuka goma na farkon wannan wata mai alfarma. Waɗannan ayyuka sun haɗa da azumi, salloli da addu'o'i. Har wa yau kuma a kiyaye ladubban layya don tunawa da sadaukarwar Annabi Ibrahim (AS).

تقبل الله منا ومنكم صالح الأعمال.

Wassalam




07/ZulHijja/1446
04/06/2025

بسم الله الرحمن الرحيمإنا لله وإنا إليه راجعونSak**akon mummunar ambaliyar ruwa da ya afku a ƙaramar hukunar Mokwa, jiha...
03/06/2025

بسم الله الرحمن الرحيم

إنا لله وإنا إليه راجعون

Sak**akon mummunar ambaliyar ruwa da ya afku a ƙaramar hukunar Mokwa, jihar Neja, wanda ya yi sanadiyar rashin rayuka, jikkata jama'a tare da hasarar dukiyoyi da dama, Jagora Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) na jajanta ma iyalan dukkan waɗanda wannan ibtila’in ya shafa.

Jagora (H) ya roƙi Allah Maɗaukakin Sarki Ya jiƙan waɗanda s**a rasu, da samun sauƙi ga waɗanda s**a jikkata; Allah kuma Ya maida sabon arziki ga waɗanda s**a yi asarar dukiya.

Allah Ta'ala Ya kiyaye aukuwar irin wannan a nan gaba.





02/06/2025

English

بسم الله الرحمن الرحيم

انا لله وانا اليه راجعون

It is with heartfelt sympathy we received the sad news of the dreadful and damaging flood that struck Mokwa, Niger State, which led to loss of many lives and incurred physical, financial, and emotional injuries on a number of people. The leader, Sheikh Ibraheem Zakzaky (H), expressed his deep sympathy and condolence to the families of those who lost loved ones, the injured and other victims of the disaster.

He prays to Almighty Allah to bestow mercy on those whose lives have departed in the tragic incident and grant their families fortitude to bear the sudden loss.

May Allah Subhahu wa Ta'ala grant quick recovery to the injured; and may He prevent the occurrence of similar incidents in the future.





02/06/2025

Da babu Imam Ali, to da Sayyada Fatima bata yi aure ba. Domin duk duniya babu wani mutum da darajarsa ta kai ya auri Say...
01/06/2025

Da babu Imam Ali, to da Sayyada Fatima bata yi aure ba. Domin duk duniya babu wani mutum da darajarsa ta kai ya auri Sayyada Fatima sai Imam Ali (AS), shi kadai ne mutumin da darajarsa da ta kai ya zama miji gare ta.

-Syed Zakzaky(H).

Address

Bauchi

Telephone

+2348032164800

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Sheikh Zakzaky Ikon Allah posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Place Of Worship

Send a message to Sheikh Zakzaky Ikon Allah:

Share