18/03/2026
SANARWA I SANARWA II SANARWA III
Idan Allah ya kaimu gobe juma'a wato 1 ga watan shauwal ana sanar da 'yan uwa musulamai na Unguwar kokosa da kewaye cewa shugaban Fityanul Islam of nigeria reshen abuja maulana sheikh Imam Murabbi Mustapha Kadai albarnawy zai jagoranci sallar idi a zawiyarsa babban masallacin juma'a na unguwar kokosa dake bypass karshi abuja kamar yadda aka saba misalin karfe 10:00 na safe inshaAllah Allah ya kaimu da rai da lafiya amin
Sanarwa daga komtin shirye shiryen tarukan addini na Zawiyar Maulana Imam Sheikh Murabbi Al-barnawiy Bypass Karshi Abuja babban masallacin juma'a na unguwar kokosa bypass karshi abuja.
Yusuf Murabbi Pantami