23/05/2026
MAJALISAR AGAJI TA BABBAN BIRNIN TARRAYA TA HALARCIN DAURIN AURE , TARE DA GABATAR DA ZIYARA TA'AZIYA GA WASU YAN AGAJI A JIYA JUMA'A.
Majalisar Agaji ta babban birnin Tarrya Abuja karkashin jagorancin Alh Umar Isma'il F.C.T Director F.A.G of jibwis , ta halarci Daurin Auren yar Divisional leader na Dobi Division a Jiya Juma'a a garin paikon Kore dake Gwagwalada. Tare da gabatar da Ta'aziya ga wasu yan Agaji a tsakanin Garin Gwagwalda da Dabi ta kwali.
Tawagar wacce Dept Director Training and Operations Alh Abubakar Abdullahi ya jagoranta , bayan Gabatat da sakon Fatan Alkhairi da Addu'ar samun zaman lfy ga ma'auratar ,Tawagar ta kai ziyara Gidan Asst F.C.T Grand patron domin Gabatar da Ta'aziyar Rasuwar Mahaifiyar sa da kuma gidan Ibrahim Ahmad kwali F.C.T Organizing Secretary bisa Rasuwar Surikar sa .
Tawagar wacce ta hada
Alh Abubbakar Abdullahi A.A
Deputy State Director Training and operations
Suleiman Halilu
Assisstant Director Training and operation Suleiman Halilu.
Abdullmuminu Yahaya
F.C.T Discipline
Safiyanu Abdullahi
Assisst F.C.T Publicity Secretary
Muna rokon Allah ya karba mana ziyara ya gafartawa magabatan mu baki daga , su kuma ma'auratar Allah ya basu zaman lfy da Zuria Dayyiba .
Daga Offishin Masu yada Labarai