26/05/2026
BARKA DA RANAR ARAFA...
Wanda yake da Allah a wannan rayuwa to fa shine yake da komai, wanda kuwa ya rasa Allah to ya rasa komai.....
Daga cikin Addu'ar Imam Hussain(as) a ranar Arafa yana cewa:
๐คฒ๐ป ๐ฟ "Ya Ubangiji, wanda ya rasa ka (to) me ya samu? wanda kuwa ya same ka me ya rasa"
ยซู
ูุงุฐูุง ููุฌูุฏู ู
ููู ููููุฏูููุ ููู
ูุง ุงูููุฐูู ููููุฏู ู
ููู ููุฌูุฏูููยป
Ranar Arafa rana ce ta kara samun masaniya ga Allah T da kuma neman kusanci da shi, don haka a dage da Addu'o'i da Munajati.
Muna yi muku barka da wannan Rana ta Arafa.