02/09/2026
Prof yayi zafafan maganganu๐
Shine farkon mutum ษan Najeriya kenan da ya karanta Al-Qurโani har ya yi digiri uku a kansa. Mutumin da muke da shi wanda ya fi kowa tsada kenan a wannan fanni a duniya baki ษaya.
Sheik Professor Mansur Isa Yelwa ya ฦara bayyana cewa Dr Jameel Muhammad Sadis shi ne mutum na farko da ya yi digiri uku kan Al-Qurโani mai girma daga Jamiโar Musulunci da ke ฦasar da aka saukar da Al-Qurโani.
Prof. ya ฦara da cewa abin kunya ne ace ku bar shi, alhali โyan nesa ne ke amfana da shi.
Duk inda ya tafi da Dr. Jamil, za ka ga cincirindon mutane da ษaliban ilimi da suke neman su zo su ji wani abu daga wurinsa. Ku kuma ga yadda kullum zai sadaukar da lokacinsa ya zo ya zauna a nan ya karantar da ku.
Amma don Allah, ina ษaliban ilimin suke?
Allah Ya albarkace ku Wallahi, Zaria da manyan malamai, tushe ne na karatu na kowane fanni.
Allah ya kara masu lafiya da albarka.
Pictures: UMAR SHEHU ZARIA
Abduljalil Yusuf Muhammad