20/04/2026
Wato Wannan Malamin An Cuce shi, an Ci Zarafinsa, an Zalunce shi. Hukumar Dss basu Kyauta masa ba. Tare da Iyalensa.
Godiya Na mussamman Ga Babban Lauya, Sunusi Musa SAN. A Bisa Jajircewa da yayi wajen Tsayawa da kuma Jagorancin wannan Case din, Tare da Samun Nasara. Allah ya saka mishi Da Alheri.
Babban Kotu dake Abuja ta Bada Umurin akan a Biya Wannan Malamin Million Hudu, (N4,000,000) a Matsayin Diyya.
Kuma Kotun ta bada Umurin a Bude mishi Account nashi da Hukumar Tsaro ta rufe. Kuma kotu tace Rufe mishi account da akayi batare da Umurnin kotu ba, Haramun ne, Zalunci ne kuma bai dace ba.
Kuma Kotun, ta bada Umurni, akan Hukumar Tsaro na DSS da DIA da Su Ba shi Hakuri kuma su wallafa a Gidan Jarida.
Gaskiya Rike wannan Bawan Allah da DSS s**ayi Zalunci ne kuma an toye mishi Hakkinshi Na Adam.