Voice of shi'a

  • Home
  • Voice of shi'a

Voice of shi'a Munbude wannan dandalinne damin isar da sakon harkar musulinci a Nigeria dama Africa da sauran duniya da baki daya domin karuwar al'ummar musulmi.
(1)

-Wata rana Imam Aliy (A.S) yana tafiya sai ya hadu da wani Bayahuden Khaibar s**aci gaba da tafiya tare, bayan sunyi nis...
22/08/2026

-Wata rana Imam Aliy (A.S) yana tafiya sai ya hadu da wani Bayahuden Khaibar s**aci gaba da tafiya tare,

bayan sunyi nisa a tafiyarsu sai s**a iso wata hanya da ruwa ya cika wajen babu yadda za'ayi su tsallake ruwan,

daga ganin haka sai bayahuden nan ya fito da wani zare ko yadi ya nannade jikin sa dashi yabita
kan ruwan nan ya k**a tafiya, bayan ya danyi nisa sai ya juyo ya cewa Imam Aliy (A.S), inhar kasan abinda nayi to kaima ka biyo takan ruwannan,

Sai Imam yace kadan jirani, Sannan yayi Ishara ga ruwan nan da hannunsa masu albarka take ruwan ya dare ya koma dutse, Imam yabi takai ya wuce, da Bayahuden nan yaga haka sai ya tsuguna gaban Imam yace dashi:

"Yakai wannan saurayi me ka karanta da har yasa ruwa ya koma Dutse?"

Sai Imam yace masa: "Kai me kayi kabi takan ruwa?"

Sai Bayahuden yace: "Ana da'autullaha bi Ismihil a'azam"
Sai Imam yace:
" Menene Ismullahil a'azam?"

Sai Bayahuden ya ce: "Sunan Khalifan Manzo Muhammad (AS)"

Sai Imam yace masa: ai nine Khalifan Manzo (AS) Take Bayahuden yace:
" ASH HADU AN LA'ILAHA ILLALLAH WA ASH HADU ANNA MUHAMMADAR RASULULLAH"

-Ya Ali.

voice of shi'a

Bazamu taba manta abinda wayannan mawakan s**a manaba a lokacin waki'ar zariya 2015 wannan shine taken rubutun dana niya...
15/08/2026

Bazamu taba manta abinda wayannan mawakan s**a manaba a lokacin waki'ar zariya 2015

wannan shine taken rubutun dana niyar saki amma abisa wasu dalilai da kuma shawarwarin dana samu daga masoya wannan shafin ya sanya na janye daga abinda nayi niyyar fadi akansu bisa wasu dalilai masu matukar muhimmanci. amma Abu daya dayafi ban takaici shine a wajan wasu mabiya wannan faji shine sun yankemin hukunci tun kafin nafara wannan rubutu mai wannan take na sama. abu na karshe danakeson kusani. wannan shafi namu mai albarka muna iyaka kokarinmu na ganin mun yada alkhairi wanda zai amfani mutane da kuma hada kan musulmai baki daya k**ar yadda jagora (h) ya debe tsawan lokacin rayuwarsa yanayi.

Allah yasa mudace.

voice of shi'a

Shaheed Umar abdullahi daya daga cikin shahidan harka islamiyyah na garin jama'are muna fatan Allah ya karbi shahadarsa.
13/08/2026

Shaheed Umar abdullahi daya daga cikin shahidan harka islamiyyah na garin jama'are muna fatan Allah ya karbi shahadarsa.

SHAHEED SAHIHU IDRIS JAMA'ARE 💔
12/08/2026

SHAHEED SAHIHU IDRIS JAMA'ARE 💔

Bazamu mantawa da abinda wayannan mawakan s**a manaba a lokacin waki'ar zariya a shekarar 2015.
12/08/2026

Bazamu mantawa da abinda wayannan mawakan s**a manaba a lokacin waki'ar zariya a shekarar 2015.

12/08/2026

Ku kuka kashehi

10/08/2026
Am bukaci al-ummar garin jama'are dake arewa maso gabashin najeriya da suje gyaran makwancinsu da dindindin (makabarta) ...
09/08/2026

Am bukaci al-ummar garin jama'are dake arewa maso gabashin najeriya da suje gyaran makwancinsu da dindindin (makabarta) bayan ruwanda aka samu a makon daya gabata, inda yayi sanadiyyar lalacewar wasu kaburburan bayin Allah a gobe litinin misalin kafe 7 na safe zuwa 10 ga Wanda Allah ya bawa Ikon zuwa.

04/08/2026

Thank you 👍🙏 Ali jita.
03/08/2026

Thank you 👍🙏 Ali jita.

Address

Dilara Road

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Voice of shi'a posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Place Of Worship

Send a message to Voice of shi'a:

Shortcuts

  • Want your place of worship to be the top-listed Place Of Worship?

Share