22/05/2026
SANARWA SANARWA
Ana sanar da masu iyalan da ke sha'awar shiga bangaren iyaye mata na makarantar Al-ikhlas cewa gobe Asabar za a fara siyar da form na ɓangarori biyu kamar haka:
1- Ɓangaren islamiyya ta iyaye mata wanda za a ke karatu a ranakun Asabar da Lahadi 9:00am - 12:30pm
2- Ɓangaren horar da mata mahaddata Alƙur'ani wanda za a ke karatu a ranakun Juma'a da Asabar da Lahadi 2:00pm -5:30pm
ZA A SIYAR DA FORM GOBE ASABAR DA JIBI LAHADI 9:30AM - 12:30PM A HARABAR MAKARANTA.