15/05/2026
Katamar Alqur'ani da aka gabatar bayan sallar juma'a a Jami'u Sheikh Abdurrahman Muhammad Masallacin Ɗaifa, Ɗaibah, Kano da niyyar Allah ya shirya mana matasa, Allah ya yayi mana maganin shaye-shaye da faɗan daba.
Albarkar Annabi Sallallahu alaihi Wasallama da Kur'ani.