مَعَهَدُ تَكَوينُ العُلَمَاءِ العَالَمِيَّة كَنُوا.

  • Home
  • Nigeria
  • Kano
  • مَعَهَدُ تَكَوينُ العُلَمَاءِ العَالَمِيَّة كَنُوا.

مَعَهَدُ تَكَوينُ العُلَمَاءِ العَالَمِيَّة كَنُوا. Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from مَعَهَدُ تَكَوينُ العُلَمَاءِ العَالَمِيَّة كَنُوا., Religious Center, SHEIKH RABI'I IBN HADI ALMADAKHALY JUMA'ATU MOSQUE, MATASA QUARTERS GIDAN KANKARE, DABAI Road, UNGOGGO LOCAL GOVERNMENT AREA, KANO-NIGERIA, Kano.

This page created for the purpose of sharing the Lessons which Sheikh Dr. Ibrahim Al'Amin(Hujjah) is Introducing from Sheikh Rabi'i Ibn Hadi Almadakhaly Juma'atu Mosque,GIDAN KANKARE DABAI Road Ungoggo Local Government Area, Kano-Nigeria.

Jerin Kawuka na manyan malaman addinin musulunci da faransa ta yanke su Kasar Faransa ta tara malamai musulmi guda 400, ...
26/07/2026

Jerin Kawuka na manyan malaman addinin musulunci da faransa ta yanke su

Kasar Faransa ta tara malamai musulmi guda 400, s**a yanke kawunansu da adduna; A lokacin mamayar kasar Chadi a shekara ta 1917 miladiyya

Lokacin da Faransa ta shiga birnin Laghouat na Aljeriya a shekara ta 1852 AD, ta halaka kashi biyu bisa uku na al'ummarta... ta hanyar kona su da wuta, kuma duk a cikin dare daya

Faransa ta gudanar da gwaje-gwajen Nukiliya har sau 17 a kasar Aljeriya a tsakanin shekarar 1960 zuwa 1966, wanda ya yi sanadiyar mutuwar mutane dubu 27 zuwa dubu 100 da ba a bayyana tabbacin adadinsu ba.

Lokacin da Faransa ta bar Aljeriya a shekara ta 1962, ta buda ma'adanai fiye da na al'ummar kasar ta Aljeriya a lokacin sunada ma'adanai miliyan 11 karkashinsu.

Faransa ta mamaye Aljeriya tsawon shekaru 132. Faransawa sun mamaye musulmi miliyan daya a cikin shekaru 7 na farkon zuwansu, kuma miliyan daya da rabi a cikin shekaru 7 kafin tafiyarsu.

Wani masanin tarihin kasar Faransa Jacques Gorky ya kiyasta cewa adadin wadanda Faransa ta kashe a kasar Aljeriya, daga zuwanta a shekara ta 1830 har zuwa tafiyarta a shekara ta 1962 sun haura musulmi miliyan 10.

Faransa ta mamaye Tunisia tsawon shekaru 75, Algeria shekaru 132, Maroko shekaru 44, da Mauritania shekaru 60.

A lokacin da Faransa ta shiga Masar a yakin da take yi, sojojin Faransa sun shiga masallatai da dawakansu, inda s**a rika yi wa mata fyade a gaban iyalansu.

Kuma sun sha barasa a cikin masallatai, kuma sun mayar da masallatai da dama matsugunin dawakansu.

A karshe saboda zalunci da karya sun ce Musulunci addinin ta'addanci ne, kuma Annabinmu Annabin ta'addanci ne

Wani abin mamaki sai ka ga wasu suna ta baje kolin wayewar kasar Faransa har ma suna kare ta suna mantawa da bakaken tarihinta.

Wannan ita ce Faransa.
Idon Duniya
𝘑𝘶𝘯 24-25

Address

SHEIKH RABI'I IBN HADI ALMADAKHALY JUMA'ATU MOSQUE, MATASA QUARTERS GIDAN KANKARE, DABAI Road, UNGOGGO LOCAL GOVERNMENT AREA, KANO-NIGERIA
Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when مَعَهَدُ تَكَوينُ العُلَمَاءِ العَالَمِيَّة كَنُوا. posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share