Al-aqeedah Tv

Al-aqeedah Tv It's an online stream television site base on true Islamic service
(1)

31/05/2026

LAKCAR GORAN SALLAH

MAI TAKEN: RIKO DA SUNNAR MANZON ALLAH (S.A.W) SHINE TAFARKIN TSIRA

DAGA: Bachirawa Kwanar Madugu Masallacin Kofar Gidan Alh. Abubakar Sadiq Dangaske

MAI GABATARWA: Dr. Abdulkadir Adam Isawa

MALAMAI MASU KARATU
Dr. Abdulkadir Saleh Kazaure Moddibon wazirin Daular Usmaniyya
Dr. Rabi'u Umar Rijiyar Lemo

14-Thul Hajj-1447AH
31-May-2026G.

🎥A. Furya Birniwa TV

21/05/2026

LACCA MAI TAKEN: KWANAKI GOMAN DA S**A FI KOWANE KWANAKI FALALA

Wacce a ka gabatar: A Dakin Taro na Gidan Alkali Sani Buhari, Unguwar Yan Maishinkafi, Kano.

Gabatarwar: Dr. Muhammad Rabiu Umar Rijiyar lemo

10/05/2026

041 Al Adabul Mufrad

Daga:
Masallacin Nana Fatima Umar Foundation, Kaduna State.

Gabatarwar:
Dr. Muhammad Rabiu Umar Rijiyar Lemo

09/05/2026

040 Al Adabul Mufrad

Daga:
Masallacin Nana Fatima Umar Foundation, Kaduna State.

Gabatarwar:
Dr. Muhammad Rabiu Umar Rijiyar Lemo

12/03/2026

Duk kawaicin mutum sai da gwamnatin Kasar nan ta kai sa bango...

Idan har ta tabbata an k**a mutum É—an Najeriya a cikin Najeriya kuma hukumomin kasarsa su k**a shi saboda laifin zagin Netanyahu ko Israel, ba shakka , 'Yanci 'ya kare a Najeriya., Kuma hukumomin kasar wasu ne kawai suke juya su.

Asali ma matsayar Najeriya akan Palestine/Israel a fili take tun shekarun baya, sun fi karkata zuwa ga haqqin Palestine, koda akwai kasuwanci tare da jikokin aladu da birrai.

Amma ace wannan lalacewar tazo har a cikin Afirka a Najeriya a hukumar da zata kawo tsaro ga yan Najeriya ta gaza ta dawo tana farautar masu zagin Netanyahu , da alama anzo wani layin....

Tun kafin ayi Najeriya Allah Da Manzonsa SAW s**a tsinewa arnan cikin yahudawa da nasara.

Saboda haka Allah ya tsinewa Netanyahu albarka , Kasar Israela Da masu taimaka mata tun daga zuwanta har rushewarta Allah ya tsine musu albarka ya dammara su.

Kuma yaki ne tsakaninmu dasu daga nan har tashin kiyama, kuma duk wani makami da za'a harba akan yan ta'addan cikinsu muna goyon bayansa duk Ta inda 'ya fito....

Shi kuma kundin tsarin mulki na Najeriya da aka gina akan jahiliya , da ya kasa tsare rayuka da dukiyoyin kasar aka dawo ana amfani dashi gurin yiwa wasu hidima , sai a dauke shi akai Shi Israel kawai....

A cikin kasarsa shi Netanyahu ma zaginsa ake , akwai kasashe da yawa ma idan ya shiga k**a shi za'a yi , saboda neman da kotun manyan laifuka ta duniya take zarginsa da su, amma sai ga kasar da ake amfani da dokokin su Turji itace Mai k**a wanda ya zagi tsinanne É—an la'ananniya....

02/03/2026

Shirin: shin ko kasan?

Litinin 13 Ramadan
02-02-2026

Daga bakin:
Anas Rijiyar Lemo

Ayi sauraro Lafiya

03/11/2025

Amerika tana shirin kawo mana hari.

03/11/2025

Wani ya bada umarnin a kashe Malam Lawan🤔

Idan yan darika yaya ne suna son Annabi ï·º su ajiye dukkan Bid'oin su suzo subu Qur'ani da Sunnah...

25/10/2025

Lamarin Allah

25/10/2025

Musulmi mu sake shiri

Address

Kano

Telephone

+2347044774400

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Al-aqeedah Tv posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Place Of Worship

Send a message to Al-aqeedah Tv:

Share