04/10/2022
Allah ƙara wa Malam lafiya da nisan kwana mai Amfani.
FLASHBACK(Humanity First)👇
'WATAN KYAUTATAWA';
A Wani Majalisi(Da Ya Gabatar a Farko-Farkon Watan Na RABI'UL-AWWAL) Da Na Saurara, Cikin Shauqi Da Zauqi Na Ji SHEIKH(Prof.) IBRAHIM SAEED AHMAD MAQARY(H) Yana Cewa;
"...Ya K**ata Mu Wuce Nan; Taken MAULUDIN Wannan Shekarar Shi Ne; 'WATAN KYAUTATAWA' Duk Abin Da Muka San Na Kyautatawa Halitta Ne Mu Yi Gaggawar Yinsa;
In Kana Gaba Da Wani Ka Je Ka Same Shi, Ku Shirya Ka Ce; Saboda RASULULLAHI(S.A.W),
Ko Da Kuwa 'Kadangarun/Tsuntsayen Da Filawowin Gidajenmu Ne Don ALLAH Su San Wannan Lokacin MAULUDI Ne,
Mu Kyautatawa Kowa, Kowa Na Ce; Har Kafirai,
Kar Mu Tsaya Wai Mu Ce; Watan Maganin 'Yan Izala Ya K**a, Muna Zaginsu Muna Musu Raddi,
Suma Mu Janyo Su a Jiki, Mu Kyautata Musu Mu Ce Don RASULULLAHI(S.A.W), Mu Janyo Su Kusa Da SAYYIDUNA RASULULLAHI(S.A.W),
Suma Suna Da Hakki Cikin Kyautatawar(A Takaice Dai Muhaukace Kawai a Cikin Kyautatawa),
Kuma Kar Mu Ce; Ai Mu Bamu Da Abin Da Zamu Yi Hidima(a Wannan Watan),
A'a Ko Sweet(Alewa) Ka Bayar, Kai(Kar Ka Ce Baka Da Shi) Ko Murmushi Ne Ma Ka Yiwa Abokan Zamanka; Don MANZON ALLAH(S.A.W)".
ALLAH Ya Bamu Ikon Aiwatar Da Wannan Nasiha, Ya 'Kara Mana Himma Cikin Hidimar SHUGABA(S.A.W) Don Alfarmar SAYYIDUL-WARA(S.A.W) Ameeeen💔🙏🙏