15/05/2026
SANARWAN WA'AZIN JAHA A GARIN GIREI 2, KARAMAR HUKUMAR GIREI
A Madadin Kungiyar Jama'atu Izalatil Bidi'ah Wa'ikamatis Sunnah Assasawar Marigayi Sheikh Isma'il Idris Bin Zakariyya mai shelkwata a garin Jos, reshen Jahar Adamawa. Karkashin Jagorancin Ash-Sheikh Musa Abdullahi Usman Jimeta, Shugaban Majalisar Mallamai ta Jahar Adamawa.
Na farin cikin gayyatan daukacin Al-umma Musulmai zuwa wajen Wa'azin Jaha da zai gudana kamar haka
Ranar; Asabat 29-30/Dhul-Qida1447AH_16-17/05/2026
Garin: GIREI 2, GIREI L.G.A ADAMAWA-
Lokaci; 04:00PM
Allah Ya bamu ikon Halarta Amin .