ECWA Church Amaenyi Awka

ECWA Church Amaenyi Awka THIS IS THE OFFICIAL FACEBOOK HANDLE OF EVANGELICAL CHURCH WINNING ALL (ECWA), AMAENYI, AWKA.
(2)

WE SEEK TO GLORIFY GOD BY BRINGING MEN TO THE UNDILUTED TRUTH THE GOSPEL OF CHRIST.

26/08/2026
*LARABA, 26 GA AGUSTA*  *NASSI: WAHAYIN YAHAYA 20:7-10*  *KAN MAGANA: LALACEWAR ƊABI’AR ƊAN ADAM TA ASALI*  *WAHAYIN YAH...
26/08/2026

*LARABA, 26 GA AGUSTA*
*NASSI: WAHAYIN YAHAYA 20:7-10*
*KAN MAGANA: LALACEWAR ƊABI’AR ƊAN ADAM TA ASALI*

*WAHAYIN YAHAYA 20:7-10*

7: Bayan shekaran nan dubu sun ƙare, sai a saki Shaiɗan daga ɗaurinsa,

8: ya kuma fito ya yaudari al'ummai waɗanda suke kusurwoyin nan huɗu na duniya, wato, Gog da Magog, ya tattara su saboda yaƙi, yawansu k**ar yashin teku.

9: Sai kuma su bazu, su mamaye duk duniya, su yi wa sansanin tsarkaka da ƙaunataccen birni ƙawanya, sai wuta ta zubo daga sama ta lashe su.

10: Shi kuwa Ibilis mayaudarinsu, sai da aka jefa shi a tafkin wuta da ƙibiritu, a inda dabbar nan da annabin nan na ƙarya suke, za a kuma gwada musu azaba dare da rana har abada abadin.

*LALACEWAR ƊABI’AR ƊAN ADAM TA ASALI*

Yana da ban tsoro sosai ganin yadda zukatan mutane s**a lalace, sun dandana sarauta mai kyau ta Almasihu a cikin ƙarni sa’ad da aka tsare Shaidan a cikin rami marar matuka. Ana sa ran cewa duk ya k**ata su bi Yesu, amma karanta aya 7&8.

Bayan shekara dubu daya sun cika, za a saki Shaidan daga kurkuku kuma ba da dadewa ba ya zagaya duniya don ya rudi mutane. Kamar yadda ya taba yi, ya tattara su “Daga Gog da Magog, wadanda suke wakiltar kowane babbar taro na mutane k**ar yashin teku, wadanda s**a yi yaki da Allah da mugunta, shi kuma ya halaka su farat daya”, aya 7&8.

Wadannan mutane s**a je s**a kewaye sansanin tsarkaka don yin yaki, amma wuta ta sauko daga sama ta cinye su. An jefa Shaidan da ya yaudare su a cikin tafkin wuta da kibiritu tare da dabba da annabawan karya.

*TAMBAYA* :
Me ya sa ka ke ganin mutane da yawa s**a ci gaba da yin zunubi duk da gafarar Allah da yawa?

*ADDU'A* :
Ya Ubangiji, kada ruhu mai taurin rai ya mallaki rayuwata don yasa Allah ya ki jin dadina, cikin sunan Yesu. Amin.

*Abincin Yini - 2026*

*WEDNESDAY, 26 AUGUST**TEXT: REVELATION 20:7-10**TOPIC: THE INNATE CORRUPTION OF HUMAN NATURE**REVELATION 20:7-10 (NIV)*...
26/08/2026

*WEDNESDAY, 26 AUGUST*
*TEXT: REVELATION 20:7-10*
*TOPIC: THE INNATE CORRUPTION OF HUMAN NATURE*

*REVELATION 20:7-10 (NIV)*

7: When the thousand years are over, Satan will be released from his prison

8: and will go out to deceive the nations in the four corners of the earth—Gog and Magog—to gather them for battle. In number they are like the sand on the seashore.

9: They marched across the breadth of the earth and surrounded the camp of God’s people, the city he loves. But fire came down from heaven and devoured them.

10: And the devil, who deceived them, was thrown into the lake of burning sulfur, where the beast and the false prophet had been thrown. They will be tormented day and night for ever and ever.

*THE INNATE CORRUPTION OF HUMAN NATURE*

It is alarming to witness the depths of human depravity, even after experiencing the reign of Christ during the millennium.

When Satan was released from his confinement, he swiftly deceived many, rellying vast numbers to rebel against God.

These people surrounded the camp of the Saints, but they were consumed by fire from heaven.

Satan, alone with the beast and false prophets, faced ultimate judgment in the take off fire.

*QUESTION:* Why do so many persist in sin despite God's unwavering forgiveness?

*PRAYER:* Dear Lord, empower me to overcome a stubborn spirit and keep me aligned with your will, in Jesus' name, Amen.

*Food for the Day - 2026*

*TALATA, 25 GA AGUSTA**NASSI: WAHAYIN YAHAYA 20:1-6**KAN MAGANA: MALAIKA ƊA MABUƊIN KULLE SHAIDAN**WAHAYIN YAHAYA 20:1-6...
25/08/2026

*TALATA, 25 GA AGUSTA*
*NASSI: WAHAYIN YAHAYA 20:1-6*
*KAN MAGANA: MALAIKA ƊA MABUƊIN KULLE SHAIDAN*

*WAHAYIN YAHAYA 20:1-6*

1: Sa'an nan na ga wani mala'ika yana saukowa daga Sama, yana a riƙe da mabuɗin mahallaka, da kuma wata babbar sarƙa a hannunsa.

2: Sai ya k**a macijin nan, wato, macijin nan na tun dā dā, wanda yake shi ne Ibilis, shi ne kuma Shaiɗan, ya ɗaure shi har shekara dubu,

3: ya jefa shi mahallakar, ya rufe, ya kuma yimƙe ta da hatimi, don kada ya ƙara yaudarar al'ummai, har dai shekarun nan dubu su ƙare. Bayan wannan lalle ne a sake shi zuwa ɗan lokaci kaɗan.

4: Sa'an nan na ga kursiyai, da waɗanda aka bai wa ikon hukunci, zaune a kai. Har wa yau, kuma na ga rayukan waɗanda aka fille wa kai saboda shaidar da s**a yi wa Yesu, da kuma Maganar Allah, ba su kuwa yi wa dabbar nan da siffarta sujada ba, ba su kuma yarda a yi musu alamarta a goshinsu ko a hannunsu ba, sun sāke rayuwa, sun yi mulki tare da Almasihu har shekara dubu.

5: Sauran matattu kuwa, ba su sāke rayuwa ba, sai bayan da shekaran nan dubu s**a cika. Wannan fa shi ne tashin matattu na farko.

6: Duk wanda yake da rabo a tashin nan na farko, mai albarka ne, tsattsarka ne. Mutuwa ta biyu ba ta da iko a kan irin waɗannan, amma za su zama firistocin Allah da na Almasihu, su kuma yi mulki tare da shi har shekara dubu.

*MALAIKA ƊA MABUƊIN KULLE SHAIDAN*

Abubuwan da s**a faru a nan sun biyo bayan nasarar da Almasihu ya yi a kan dukan makiyansa a yakin Armageddon.

Mala’ika mai iko ya sauko daga sama rike da mabudin da sarka a hannunsa domin ya daure Shaidan har shekara dubu, aya 1&2.

Mala’iku manzannin Allah ne don isar da sakonsa ga kowacce halitta, hukunci ko lada. Anan, saƙon shine a daure Shaidan kuma a jefa shi cikin rami marar matuka, a rufe shi, a sa hatimi a kansa. Ta haka zai rasa ikon rudin al’ummai na duniya na tsawon shekara dubu da Yesu zai yi sarauta a cikinsu.

Wannan shine lokacin da aka baiwa Masu Bi ikon yin hukunci da mulkin duniya tare da Almasihu, duba 1 Korintiyawa 6:2&3; Luka 19:17&19. Wadanda s**a fito daga cikin tsananin za a sāke ba su rai, kuma za su yi mulki tare da Almasihu, aya 4.

*TAMBAYA:* Menene zai iya sa kowa ya rasa farin cikin nasarar da Almasihu yayi a kan Shaidan daga karshe?

*ADDU’A:* Ubangiji Yesu, a tafiya ta ta mahajjaci, bari koyaushe in kiyaye a zuciyata gaskiyar cewa Yesu ne kadai ke da cikakken iko bisa Shaidan da aljanu, cikin sunan Yesu. Amin.

*Abincin Yini - 2026*

*TUESDAY, 25 AUGUST*  *TEXT: REVELATION 20:1-6*  *TOPIC: THE ANGEL WITH THE KEY TO BIND SATAN*  *REVELATION 20:1-6 [NIV]...
25/08/2026

*TUESDAY, 25 AUGUST*
*TEXT: REVELATION 20:1-6*
*TOPIC: THE ANGEL WITH THE KEY TO BIND SATAN*

*REVELATION 20:1-6 [NIV]*

1: And I saw an angel coming down out of heaven, having the key to the Abyss and holding in his hand a great chain.

2: He seized the dragon, that ancient serpent, who is the devil, or Satan, and bound him for a thousand years.

3: He threw him into the Abyss, and locked and sealed it over him, to keep him from deceiving the nations anymore until the thousand years were ended. After that, he must be set free for a short time.

4: I saw thrones on which were seated those who had been given authority to judge. And I saw the souls of those who had been beheaded because of their testimony for Jesus and because of the word of God. They had not worshiped the beast or his image and had not received his mark on their foreheads or their hands. They came to life and reigned with Christ a thousand years.

5: (The rest of the dead did not come to life until the thousand years were ended.) This is the first resurrection.

6: Blessed and holy are those who have part in the first resurrection. The second death has no power over them, but they will be priests of God and of Christ and will reign with him for a thousand years.

*THE ANGEL WITH THE KEY TO BIND SATAN*

Angels are God's messengers sent to deliver judgment or reward. Following Christ's Victory over all his enemies at the battle of Armageddon [19: v15-21],

An Angel from heaven came with a key and chain and his authorised to bind Satan for a thousand years, vs.1&2.

Satan is bound, and cast into the bottomless pit and denied the power to deceive the nations of the earth for one thousand years.

During this period, believers who came out of the tribulation will be given life and granted authority to judge and rule the world with Christ, vs.4[see also, 1 Corinthians.6:2,3; Luke 19:17-19].

*QUESTION:* What can make anyone miss the joy of Christ's Victory over Satan at last?

*PRAYER:* Lord Jesus, on my pilgrim's Journey, let me always keep in my heart the truth that only Jesus has absolute Power over Satan and demons in Jesus' name, Amen.

*ECWA Food for the day ~ 2026.*

*LITININ, 24 GA AGUSTA**NASSI: WAHAYIN YAHAYA 19:11-21**KAN MAGANA: MAHAYIN FARIN DOKI: YAKIN ARMAGEDDON**WAHAYIN YAHAYA...
24/08/2026

*LITININ, 24 GA AGUSTA*
*NASSI: WAHAYIN YAHAYA 19:11-21*
*KAN MAGANA: MAHAYIN FARIN DOKI: YAKIN ARMAGEDDON*

*WAHAYIN YAHAYA 19:11-21*

11: Sai na ga sama ta dāre, sai ga wani farin doki! Mahayinsa kuwa ana ce da shi Amintacce, Mai Gaskiya, yana hukunci da adalci, yana kuma yaƙi.

12: Idanunsa k**ar harshen wuta suke, kansa da kambi da yawa, yana kuma da wani suna a rubuce, wanda ba wanda ya sani sai shi.

13: Yana saye da riga wadda aka tsoma a jini, sunan da ake kiransa da shi kuma, shi ne Kalman Allah.

14: Rundunonin Sama, saye da lallausan lilin fari mai tsabta, suna a biye da shi a kan fararen dawakai.

15: Daga cikin bakinsa wani kakkaifan takobi yake fitowa, wanda zai sare al'ummai da shi, zai kuwa mallake su da tsanani ƙwarai, zai tattake mamatsar inabi, ta tsananin fushin Allah Maɗaukaki.

16: Da wani suna a rubuce a jikin rigarsa, har daidai cinyarsa, wato Sarkin sarakuna, Ubangijin iyayengiji.

17: Sa'an nan na ga wani mala'ika tsaye a jikin rana. Sai kuma ya kira dukkan tsuntsaye da suke tashi a sararin sama, da murya mai ƙarfi, ya ce, “Ku zo, ku taru wurin babban bikin nan na Allah,

18: ku ci naman sarakuna, da naman sarakunan yaƙi, da naman ƙarfafa, da naman dawakai, da na mahayansu, da naman kowa da kowa, wato, na ɗa da na bawa, na yaro da na babba.”

19: Sai na ga dabbar nan, da sarakunan duniya, da rundunoninsu, sun taru, don su yaƙi wanda yake kan dokin, da kuma rundunarsa.

20: Sai aka k**a dabbar, da kuma annabin nan na ƙarya tare da ita, wanda ya yi al'ajabai a gabanta, waɗanda da su ne ya yaudari waɗanda s**a yarda a yi musu alamar dabbar nan, da kuma waɗanda s**a yi wa siffarta sujada. Waɗannan biyu kuwa aka jefa su da ransu a cikin tafkin wuta da ƙibiritu.

21: Sauran kuwa aka sare su da takobin wanda yake a kan doki, wato, da takobin nan da yake fitowa daga cikin bakinsa. Dukan tsuntsaye kuwa s**a ci namansu har s**a yi gamba.

*MAHAYIN FARIN DOKI: YAKIN ARMAGEDDON*

Yahaya ya bayyana mana abin da gani sa’ad da Sama ta bude, kuma Farin Doki da mahayinsa wanda bayyaninsa ke dauke da lakabin cewa Yesu ne kadai ya cancanci daukaka, aya 11-14.

A cikin ayarinsa akwai sojoji daga sama, kuma suna kan fararen dawakai, suna sanye da lallausan lilin, fari mai tsabta. Karin Wahayi game da mahayin shine, daga bakinsa takobi mai kaifi na fitowa, wanda da ita zai kashe al’ummai.

Yadda abubuwan suke sun nuna cewa mahayin bai zo don zaman lafiya ba, k**ar yadda yake a farkon zuwansa, amma don yaki. Ya kuma shirya ya mallaki duniya da sandar karfe, ya sa a rubuta wannan suna a dukan rigarsa da cinyoyinsa, “SARKIN SARAKUNA DA UBANGIJIN IYAYENGIJI.”

Da wadannan ne aka shirya fagen yaki, a gefe guda kuma akwai namomin jeji, da sarakunan duniya, da rundunarsu, s**a taru domin yaki da mahayin doki da rundunarsa.

Wannan shine Babban Yakin Armageddon inda dabbar da dukan aljannunsa za su hadu da hallakarsu aya 15-21, daga nan sai mulkin na karni ya biyo baya.

*TAMBAYA:* Menene ya k**ata mu yi da sanannen Sarkin Sarakuna kuma Ubangijin Iyayengiji?

*ADDU’A:* Ubangiji Yesu, ina addu’a cewa zukatan sarakunan duniya su narke kuma su fara rayuwa cikin adalci sabili da Almasihu. Amin.

*Abincin Yini - 2026*

*MONDAY, 24 AUGUST*  *TEXT: REVELATION 19:11-21*  *TOPIC: THE RIDER ON THE WHITEHORSE: BATTLE OF ARMAGEDDON*  *REVELATIO...
24/08/2026

*MONDAY, 24 AUGUST*
*TEXT: REVELATION 19:11-21*
*TOPIC: THE RIDER ON THE WHITEHORSE: BATTLE OF ARMAGEDDON*

*REVELATION 19:11-21 [NIV]*

11: I saw heaven standing open and there before me was a white horse, whose rider is called Faithful and True. With justice he judges and makes war.

12: His eyes are like blazing fire, and on his head are many crowns. He has a name written on him that no one knows but he himself.

13: He is dressed in a robe dipped in blood, and his name is the Word of God.

14: The armies of heaven were following him, riding on white horses and dressed in fine linen, white and clean.

15: Out of his mouth comes a sharp sword with which to strike down the nations. “He will rule them with an iron scepter.” He treads the winepress of the fury of the wrath of God Almighty.

16: On his robe and on his thigh he has this name written:

king of kings and lord of lords.

17: And I saw an angel standing in the sun, who cried in a loud voice to all the birds flying in midair, “Come, gather together for the great supper of God,

18: so that you may eat the flesh of kings, generals, and mighty men, of horses and their riders, and the flesh of all people, free and slave, small and great.”

19: Then I saw the beast and the kings of the earth and their armies gathered together to make war against the rider on the horse and his army.

20: But the beast was captured, and with him the false prophet who had performed the miraculous signs on his behalf. With these signs he had deluded those who had received the mark of the beast and worshiped his image. The two of them were thrown alive into the fiery lake of burning sulfur.

21: The rest of them were killed with the sword that came out of the mouth of the rider on the horse, and all the birds gorged themselves on their flesh.

*THE RIDER ON THE WHITEHORSE: BATTLE OF ARMAGEDDON*

John describes a rider of a white horse, symbolizing Jesus, coming for battle rather than peace.

His titles include "KING OF KINGS AND LORD OF LORDS," and he lead the armies of Heaven against the beast and the Kings of the earth in the final battle of Armageddon [vs.11-21].

*QUESTION:* What should we do with the known king of kings and lord of Lords?

*PRAYER:* Lord Jesus, I pray that the hearts of the Kings of the Earth be melted and start living righteously for Christ's sake, Amen.

*ECWA Food for the day ~ 2026.*

Address

63 UMUORAMMA Avenue AMENYI
Awka

Opening Hours

Monday 09:00 - 17:00
Tuesday 09:00 - 17:00
Wednesday 09:00 - 17:00
Thursday 09:00 - 17:00
Friday 09:00 - 17:00
Saturday 09:00 - 17:00
Sunday 09:00 - 17:00

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when ECWA Church Amaenyi Awka posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share