ECWA Hausa Kuchigoro LC

ECWA Hausa Kuchigoro LC � ECWA Hausa Kuchigoro
� Sharing God's love | Growing in faith
� Kuchigoro Abuja |
� Sundays @ 9AM

25/05/2026

ZUMUNTAN MATA
SUNDAY MINISTRATION 👏✨







25/05/2026

ZUMUNTAN MAZA
SUNDAY MINISTRATION 👏✨







24/05/2026

MONDAY, 25 MAY
TEXT: EPHESIANS 6:1-4
TOPIC: PRIVILEGED TO SERVE ONE ANOTHER: II

EPHESIANS 6:1-4

1:Children, obey your parents in the Lord, for this is right.

2:“Honor your father and mother”—which is the first commandment with a promise—

3:“so that it may go well with you and that you may enjoy long life on the earth.”

4:Fathers, do not exasperate your children; instead, bring them up in the training and instruction of the Lord.

PRIVILEGED TO SERVE ONE ANOTHER: II

The joy of every parent is to have children who are respectful and responsible both in the home and in the larger society.

Paul issues a command that children should "obey their parents in the Lord, for this is right" (v1).

A lot of arguments have gone out regarding the extent to which children should "obey" their parents! Perhaps the phrase "in the Lord" should be the defining point.

This instruction is predicated on 5:21, where believers in all household relationships are called to a life of "submitting to one another out of reverence for Christ." So, the "in the Lord" of 6:1 connects the instructions given to children to 5:21.

The submission to obey the parents must be what will "reverence" the Lord Jesus Christ, not just anything that will constitute sin and rebellion to the Word of God.

The command is packed with blessings to the child who obeys and respects his/her parents.

However, the parents are also commanded to "not provoke your children to anger but bring them up in the fear and instruction of the Lord" (v4).

Parents are called to serve their children by being godly models of grace and mercy, purity and holiness, love and forgiveness, etc. All of these must be founded on the Word of God.

A parent is only an older child of God; all of us are children of God.

QUESTION:
How is your relationship with your parents or children?

PRAYER:
Use the answers to the question above to pray, in Jesus' name. Amen.

Food for the Day - 2026

24/05/2026

LITININ, 25 GA MAYU
NASSI: AFISAWA 6:1-4
KAN MAGANA: DAMAR BAUTAWA JUNA (II)

AFISAWA 6:1-4

1:Ku 'ya'ya, ku yi wa iyayenku biyayya tsakani da Ubangiji, domin wannan shi ne daidai.

2:Wannan shi ne umarnin farko mai alkawari, cewa, “ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka,

3:don al'amarinka ya kyautatu, ka kuma yi tsawon rai a duniya.”

4:Ku ubanni, kada ku sa 'ya'yanku su yi fushi, sai dai ku goye su da tarbiyya, da kuma gargaɗi ta hanyar Ubangiji.

DAMAR BAUTAWA JUNA (II)

Abin farin cikin kowanne iyaye shine samun 'ya'ya masu mutuntawa da daukar nauyaya a cikin gida da kuma cikin al'umma mafi girma.

Bulus ya bada umarni cewa yara su "bi iyayensu cikin Ubangiji, gama wannan daidai ne" (aya 1).

An yi ta muhawara da yawa game da matakin da ya kamata yara su "bi" iyayensu! Watakila kalmar nan "cikin Ubangiji" ya kamata ta zama babban abu mai ma'ana.

An tsara wannan koyarwar a kan 5:21, inda aka kira Masu Bi da ke cikin dukan dangantakar iyali zuwa rayuwa ta "biyayya ga juna domin girmamawa ga Almasihu." Don haka, "cikin Ubangiji" a cikin 6:1 ya hada da umarnin da aka ba yara zuwa 5:21.

Yin biyayya ga iyaye dole ne ya zama abinda zai "girmama" Ubangiji Yesu Almasihu, ba kawai wani abu da zai zama zunubi da tawayar ga maganar Allah ba.

Umarni yana cike da albarka ga yaron da yake biyayya da girmama iyayensa.

Duk da haka, an umarci iyaye su kuma "kada ku tsokane 'ya'yanku har su yi fushi, amma ku rene su cikin tsoron Ubangiji da koyarwar Ubangiji" (aya 4).

An kira iyaye su yi wa 'ya'yansu hidima ta zama abin koyi na alheri da jinkai, tsarki da kauna da gafara, da sauransu. Duk wadannan dole ne su kasance bisa ga maganar Allah.

Mahaifi babban da ne na Allah ne kawai; dukan mu 'ya'yan Allah ne.

TAMBAYA: Yaya dangantakarka da iyayenka ko yaranka ta ke?

ADDU'A: Yi anfani da amsoshin tambayoyin da ke sama don yin addu'a, cikin sunan Yesu. Amin.

ABINCIN YINI - 2026

We Give God all the Glory for the Successful Round up of Zumuntan Maza Week of Prayer 🙏 ‎ ‎ ‎ ‎ ‎ ‎ ‎
24/05/2026

We Give God all the Glory for the Successful Round up of Zumuntan Maza Week of Prayer 🙏







24/05/2026

MDA BAND MINISTRATION 👏✨
24TH-MAY-2026






゚viralシ

24/05/2026

CHOIR MINISTRATION 👏✨
24TH-MAY-2026





゚viralシfypシ゚

SUNDAY SERVICE IN PICTURES 📸✨ 24th-May-2026         ゚viralシfypシ゚
24/05/2026

SUNDAY SERVICE IN PICTURES 📸✨
24th-May-2026





゚viralシfypシ゚

23/05/2026

ABINCIN YINI NA ECWA
ASABAR, 23 GA MAYU
NASSI: AFISAWA 5:15-21
KAN MAGANA: TAFIYA CIKIN HIKIMA

AFISAWA 5:15-21

15. Saboda haka, sai ku mai da hankali ƙwarai ga zamanku, kada ku zama kamar marasa hikima, sai dai masu hikima.

16. Ku yi matuƙar amfani da lokaci don kwanaki mugaye ne.

17. Don haka kada ku zama marasa azanci, sai dai ku fahimci abin da yake nufin Ubangiji.

18. Kada kuma ku bugu da giya, hanyar masha'a ke nan. Sai dai ku cika da Ruhu,

19. kuna zance da junanku da kalmomin zabura, da waƙoƙin yabo, da waƙoƙi na ruhu, kuna raira waƙoƙi da zabura ga Ubangiji da yabo a zukatanku.

20. Kullum ku riƙa gode wa Allah Uba da sunan Ubangijinmu Yesu Almasihu a kan ko mene ne.

21. Ku bi juna saboda ganin girman Almasihu.

TAFIYA CIKIN HIKIMA

Yin koyi da Allah da yin rayuwa cikin Ubangiji Yesu Almasihu na bukatar hikima, wanda Bulus ya waiwaya gare shi a nassin yau.

Ka yi la’akari da yadda ya ce a cikin aya ta15-16: “Saboda haka sai ku maida hankali ga kwarai ga zamanku, kada ku zama kamar marasa hikima, sai dai masu hikima. Ku yi matukar anfani da lokaci don kwanakin mugaye ne.”

Amon muryar da aka yi anfani da shi a nan yana nuna muhimmanci da gaggawar abinda Bulus yake kiran Mai Bi zuwa gare shi.

Ka lura cewa ya kira Afisawa su “duba da kyau” yana nuna wajibcin, wanda aka kara nanata shi cikin hali “ba kamar marasa hikima ba, amma masu hikima.”

Ya bada dalilin irin wannan kira mai muhimmanci da cewar “domin kwanakin mugunta ne.”

Hanya daya da za a yi anfani da hikima a wadannan mugayen kwanaki ita ce ta fahimtar “menene nufin Ubangiji” da kuma “cika da Ruhu Mai Tsarki” (aya 17-18).

Sakamako shine rayuwa mai cike da farin ciki da yabo ga Allah, zama albarkar zaman tare, bautawa juna saboda girmamawa ga Almasihu, da kara darajar ga dukan mutanen da Allah ya kawo cikin rayuwar ka.

TAMBAYA:
Ta yaya ka san cewa hikimar Allah ce ke jagorantar rayuwarka?

ADDU'A:
Ya Ubangiji, ka cika ni da hikimarka kuma ka ba ni karfin hali in zabi rayuwar yabo, godiya, da zama albarka ga wasu, cikin sunan Yesu. Amin.

ABINCIN YINI - 2026

22/05/2026

Mata masun Albarka







22/05/2026

Mata masun Albarka







Address

Kuchingoro Along Airport Road
Abuja
900001

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when ECWA Hausa Kuchigoro LC posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share